• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home Featured

Alamomi 10 da saurayin ki zai miki wadan da sune zasu baki tabbacin masoyi ne na gaskiya

B. IMAM by B. IMAM
September 20, 2022
in Featured
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

1. Fada maki gaskiya da baki shawara maikyau wacce zata amfaneki duniya da lahira,

2. Galibin masu sonki da gaske basuyi maki hidin-dimu na kudi da sauran abubuwa, ina nufin bazai maki karyaba

RelatedPosts

KAROTA  Expelled it’s major achievements recorded  in the year 2022.

KAROTA Expelled it’s major achievements recorded in the year 2022.

December 30, 2022
Dan jarida wakiline na al’umma masu karfi da marasa karfi

Dan jarida wakiline na al’umma masu karfi da marasa karfi

December 20, 2022

Assalamu Alaikum Barkanmu da sake kasancewa a shafin labarai na Aksam kai-tsaye, inda ni Walid Y Hari zan kawo rahotannin a wannan rana ta Juma’atu babbar rana.

November 4, 2022

3. Zaku iyayin fada akai-akai, amma ko kunyi fadan bazai rufe ido ya gaya maki bakaken maganganu ba ballan tana zagin iyayenki,

4. Kishi! Zai riqa kishinki bazai iya jure koda yaga kinyi wata shiga marar kyauba kin fita, balle yaganki da wasu maza marar mutunci harma abokai mata marar kamun kai,

5. Zai iya hakurin wasu abubuwa idan kimmai na rashin kyautawa, musamman idan kin nunamai kinyi kuskure kin bashi hkr, bazai jada tsauri ba kuma zai girmama iyayenki,

6. Bai kiranki wani waje danku hadu, gidan ku zai riqa zuwa kuma baijin tsoron haduwa da mahaifinki ko yayyenki,

7. Zai riqa maki maganar auren ku, kuma idan kuna magana zai riqa dauko maki magana mai amfani bata shirme ba da shiririta,

8. Idan zai yabeki zai yabi halinki da tarbiyyar gidan ku, bazai kama yabon halittar jikin ki ba idamma zaiyi sai baka rasa ba,

9. Idan kin tambayeshi me yasa yake sonki, zai fada maki tarbiyyarki da mutuncin gidan Ku da tsaftarki ko kokarin neman iliminki,
Bazai fada maki dan kyawon surar jikinki ko fuskar kiba kawai,

10. Zai kula dake sosai ta ko wace hanya, duk runtsi duk wuya zai baki kulawa, idan kinyi fushi zai baki hkr ya lallasheki, kuma komai yayi maki na kyautatawa zai manta da yayi maki, balle har yayi maki gori wataran.

Tags: ALAN WAKAALJAZEERAALKIBULAAREWA24AREWA24TVASUUBACELONAbanditBBCBBC hausaBUK RADIOCHALSEACNNdailytrustDALA RADIODWEMIRATEGARBA SHEHUHAUSA7jambJOWEL RADIOKAKAKILABARAI24MESSINASUNBCnewsOXPORTPYRAMID RADIORIFRONALDOSAUDI PRESSSOLACEBASEsportTAMBARIN HAUSAVANGURDVISION RADIOvoa
ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Yadda aka cire kambun sarautar Queen Elizabeth tare da karya sanda bayan Binne Gawar ta.

Next Post

“MU KOMA Gona” Shiri na musamman  tare da Walid Y Hari

B. IMAM

B. IMAM

RelatedPosts

KAROTA  Expelled it’s major achievements recorded  in the year 2022.
Featured

KAROTA Expelled it’s major achievements recorded in the year 2022.

by Aksam Media
December 30, 2022
0

Kano Road and Traffic Agency (KAROTA) in the year 2022 has recorded tremendous achievements in the course of discharging its...

Read more
Dan jarida wakiline na al’umma masu karfi da marasa karfi

Dan jarida wakiline na al’umma masu karfi da marasa karfi

December 20, 2022
Assalamu Alaikum Barkanmu da sake kasancewa a shafin labarai na Aksam kai-tsaye, inda ni Walid Y Hari zan kawo rahotannin a wannan rana ta Juma’atu babbar rana.

Assalamu Alaikum Barkanmu da sake kasancewa a shafin labarai na Aksam kai-tsaye, inda ni Walid Y Hari zan kawo rahotannin a wannan rana ta Juma’atu babbar rana.

November 4, 2022
Nigeria bazata daina wahalar man fetur ba har sai an kammala gyaran tituna-Nato

Nigeria bazata daina wahalar man fetur ba har sai an kammala gyaran tituna-Nato

October 27, 2022
Mai Martaba Sarkin Katsina na shirin dawowa gida Bayan Zuwa zuba lafiyarsa a kasar Birtaniya

Mai Martaba Sarkin Katsina na shirin dawowa gida Bayan Zuwa zuba lafiyarsa a kasar Birtaniya

October 24, 2022
Bayan samun gocewar kashi, Osinbajo, yaki amincewa da fita kasar waje jinya.

Bayan samun gocewar kashi, Osinbajo, yaki amincewa da fita kasar waje jinya.

July 18, 2022
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

February 11, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

March 26, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis
HAUSA NEWS

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

Hukumar Hana Sha da fataucin Miyagun Kwayoyi ta kasa NDLEA ta sami nasarar cika hannu da wani Dan kasuwa mai ...

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida
HAUSA NEWS

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Cibiyar yin nazari a kan harkokin mata tayi barazanar kiran Zanga-zanga bisa Jan kafa da tace rundunar yan sanda ta ...

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya
HAUSA NEWS

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Tsohon mataimakin shugaban kasa Alh Atiku Abubakar ya mika sakon ta'aziya ga Iyalan Oladipo Diya na rashin da suka yi ...

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar
HAUSA NEWS

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta wallafa cewa ta ware ranakun 29 zuwa 31 na watan Maris ...

March 26, 2023
Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano
HAUSA NEWS

Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

Kungiyar Dattawan yankasuwar singa na unguwar zango a karamar hukumar ungogo a nan jihar kano,ta nuna mutukar farin cikinta bisa ...

March 25, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz