• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home Featured

Alamomi 10 da saurayin ki zai miki wadan da sune zasu baki tabbacin masoyi ne na gaskiya

B. IMAM by B. IMAM
September 20, 2022
in Featured
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

1. Fada maki gaskiya da baki shawara maikyau wacce zata amfaneki duniya da lahira,

2. Galibin masu sonki da gaske basuyi maki hidin-dimu na kudi da sauran abubuwa, ina nufin bazai maki karyaba

RelatedPosts

KAROTA  Expelled it’s major achievements recorded  in the year 2022.

KAROTA Expelled it’s major achievements recorded in the year 2022.

December 30, 2022
Dan jarida wakiline na al’umma masu karfi da marasa karfi

Dan jarida wakiline na al’umma masu karfi da marasa karfi

December 20, 2022

Assalamu Alaikum Barkanmu da sake kasancewa a shafin labarai na Aksam kai-tsaye, inda ni Walid Y Hari zan kawo rahotannin a wannan rana ta Juma’atu babbar rana.

November 4, 2022

3. Zaku iyayin fada akai-akai, amma ko kunyi fadan bazai rufe ido ya gaya maki bakaken maganganu ba ballan tana zagin iyayenki,

4. Kishi! Zai riqa kishinki bazai iya jure koda yaga kinyi wata shiga marar kyauba kin fita, balle yaganki da wasu maza marar mutunci harma abokai mata marar kamun kai,

5. Zai iya hakurin wasu abubuwa idan kimmai na rashin kyautawa, musamman idan kin nunamai kinyi kuskure kin bashi hkr, bazai jada tsauri ba kuma zai girmama iyayenki,

6. Bai kiranki wani waje danku hadu, gidan ku zai riqa zuwa kuma baijin tsoron haduwa da mahaifinki ko yayyenki,

7. Zai riqa maki maganar auren ku, kuma idan kuna magana zai riqa dauko maki magana mai amfani bata shirme ba da shiririta,

8. Idan zai yabeki zai yabi halinki da tarbiyyar gidan ku, bazai kama yabon halittar jikin ki ba idamma zaiyi sai baka rasa ba,

9. Idan kin tambayeshi me yasa yake sonki, zai fada maki tarbiyyarki da mutuncin gidan Ku da tsaftarki ko kokarin neman iliminki,
Bazai fada maki dan kyawon surar jikinki ko fuskar kiba kawai,

10. Zai kula dake sosai ta ko wace hanya, duk runtsi duk wuya zai baki kulawa, idan kinyi fushi zai baki hkr ya lallasheki, kuma komai yayi maki na kyautatawa zai manta da yayi maki, balle har yayi maki gori wataran.

Tags: ALAN WAKAALJAZEERAALKIBULAAREWA24AREWA24TVASUUBACELONAbanditBBCBBC hausaBUK RADIOCHALSEACNNdailytrustDALA RADIODWEMIRATEGARBA SHEHUHAUSA7jambJOWEL RADIOKAKAKILABARAI24MESSINASUNBCnewsOXPORTPYRAMID RADIORIFRONALDOSAUDI PRESSSOLACEBASEsportTAMBARIN HAUSAVANGURDVISION RADIOvoa
ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Yadda aka cire kambun sarautar Queen Elizabeth tare da karya sanda bayan Binne Gawar ta.

Next Post

“MU KOMA Gona” Shiri na musamman  tare da Walid Y Hari

B. IMAM

B. IMAM

RelatedPosts

KAROTA  Expelled it’s major achievements recorded  in the year 2022.
Featured

KAROTA Expelled it’s major achievements recorded in the year 2022.

by Aksam Media
December 30, 2022
0

Kano Road and Traffic Agency (KAROTA) in the year 2022 has recorded tremendous achievements in the course of discharging its...

Read more
Dan jarida wakiline na al’umma masu karfi da marasa karfi

Dan jarida wakiline na al’umma masu karfi da marasa karfi

December 20, 2022
Assalamu Alaikum Barkanmu da sake kasancewa a shafin labarai na Aksam kai-tsaye, inda ni Walid Y Hari zan kawo rahotannin a wannan rana ta Juma’atu babbar rana.

Assalamu Alaikum Barkanmu da sake kasancewa a shafin labarai na Aksam kai-tsaye, inda ni Walid Y Hari zan kawo rahotannin a wannan rana ta Juma’atu babbar rana.

November 4, 2022
Nigeria bazata daina wahalar man fetur ba har sai an kammala gyaran tituna-Nato

Nigeria bazata daina wahalar man fetur ba har sai an kammala gyaran tituna-Nato

October 27, 2022
Mai Martaba Sarkin Katsina na shirin dawowa gida Bayan Zuwa zuba lafiyarsa a kasar Birtaniya

Mai Martaba Sarkin Katsina na shirin dawowa gida Bayan Zuwa zuba lafiyarsa a kasar Birtaniya

October 24, 2022
Bayan samun gocewar kashi, Osinbajo, yaki amincewa da fita kasar waje jinya.

Bayan samun gocewar kashi, Osinbajo, yaki amincewa da fita kasar waje jinya.

July 18, 2022
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

April 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew

BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew

September 20, 2023
Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

September 20, 2023
Igbo people react to president Tinibuʼs appointments

Igbo people react to president Tinibuʼs appointments

September 20, 2023
Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker

Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker

September 19, 2023
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Jami’ar Tarayya ta Dutsimma FUDMA ta yaba da Karatun digiri da AKCOE ta ke bayarwa.

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew
General News

BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew

*20TH SEPTEMBER 2023* *PRESS RELEASE* *ENFORCEMENT OF TWENTY-FOUR HOURS (24HRS) CURFEW BY KANO STATE GOVERNMENT* *… As Residents are Warned ...

September 20, 2023
Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election
HAUSA NEWS

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Kano governorship election tribunal declares Nasiru Yusuf Gawuna of APC as the  winner of 2023 governorship election.

September 20, 2023
Igbo people react to president Tinibuʼs appointments
National News

Igbo people react to president Tinibuʼs appointments

The Senior Special Assistant to the President Bola Tinubu on Community Development (South East), Chioma Nweze has described her appointment ...

September 20, 2023
Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker
Metro

Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker

The National/State House of Assembly election tribunal, on Monday, affirmed the election of Mudassir Zawachiki of the New Nigeria People’s ...

September 19, 2023
All activities in Kofar Mata Eid-ground be suspended: Kano state commissioner of transport
Metro

Reckless statements, Gov. Yusif expels commissioner of land, special adviser.

Gov. Yusif expels commissioner of land, special adviser. The Kano state government has approved the immediate dismissing of state commissioner ...

September 15, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz