• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe

Aksam Media by Aksam Media
February 20, 2023
in HAUSA NEWS
1
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta kasa ta amince da nadin maaikatan hukumar 360 a matsayin masu sa Ido ga jami’an yan sanda a lokacin gudanar da babban zabe mai zuwa.

Hukumar ta bayyana cewa duk wani Dan sanda da ya shigar da kansa cikin ayyukan zabe a lokacin gudanar da zaben ko bayan kammala kada kuri’u zai fiskaci hukunci nan take wanda ka iya hada wa da Kora.

RelatedPosts

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023

A cewar hukumar tuni ta tanadi Lambobin waya da zata raba ga al’ummar gari domin sanar da ita duk lokacin da aka ga wani Dan sanda yana taimakawa wata jam’iya.

Shugaban Hukumar na riko jostis Clara Bata Ogunbiyi, JSC, CFR mai Ritaya shine zai jagorancin kwamatin da taimakon Shuwagabannin yankuna shida da ake da su a kasar nan.

Fama nan sakatare na hukumar Dr. Ifeoma Adaora Anyanwutaku shi aka nada a matsayin matakin shugaban kwamatin na na kasa

Kazalika kwamitin Zai gudanar da bitar kwana biyu kan yadda jami’an zasu gudanar da aikinsu a lokacin Babba zaben.

Kana hukumar ta fitar da sunayen wadanda zasu jagoranci aikin na jihohi 36 da Lambobin da za’a kira su idan aka ga wani Dan sanda yana taimakon wata jam’iyar

1. HON. JUSTICE CLARA BATA OGUNBIYI – NATIONAL COORDINATOR

2. HON. COMM. BAWA LAWAL – ZONAL COORDINATOR/NORTH WEST ZONE, 08037861342

3. HON. COMM. AUSTIN BRAIMOH – ZONAL COORDINATOR/SOUTH SOUTH ZONE 08037881566

4. HON COMM. ROMMY MOM ZONAL COORDINATOR/NORTH CENTRAL ZONE 08036081967

5. Hon. ONYEMUCHE NNAMANI – ZONAL COORDINATOR/SOUTH EAST ZONE 08033598169

6. HON COMM. HAJIA NAJATU MOHAMMED – ZONAL COORDINATOR/NORTH WEST ZONE 08065505757

7. DR (MRS.) IFEOMA A. ANYANWUTAKU – DEPUTY NATIONAL COORDINATOR, 08038448277

8. OLUMIDE SODEINDE – Ag. ZONAL COORDINATOR/ SOUTH WEST/OGUN 08065265651

9. IKECHUKWU ANI – MEDIA COORDINATOR, 08033345362

*STATE CORDINATORS*

1. FERDINAND EKPE – ABIA, 08034741057

2. MOHAMMED BILIKISU – ADAMAWA, 08062466060

3. ANTHONY INIOBONG UKO – AKWA IBOM 08061309837

4. OKOLI ANULI ELFREDA – ANAMBRA, 08064696711

5. UMAR BASHAR KABIR – BAUCHI, 08033114047

6. ODEH EMMANUELLA DUNIYA – BAYELSA, 08033091558

7. IHYOM EUCHARIA NGOHILE – BENUE, 08063178426

7. SANUSI YUSUF MUHAMMAD – BORNO, 07034761176

9. OKOI-UYOUYO MATHIAS – CROSS RIVER, 08023677969

Subscribe to our newsletter
Enter your email address
Subscribe
10. ODIDO GLORY ONWAGAH – DELTA 08033130078

11. MONDAY NWAIGWE – EBONYI, 07032028842

12. AKOKO JOEL ENINA – EDO, 08056148647

13. JENNIFER AGBO – EKITI, 08055480701

14. ONYISHI FESTUS – ENUGU, 08053399365

15. ABUBAKAR SADIQ MUHAMMED – FCT, ABUJA 08027821126

16. FAMAH DANIEL TYEM – GOMBE, 08033088506

17. MURUAKO CHIDUMA GEORGE – IMO, 08035909482

18. IDRIS BARAYA – JIGAWA, 08050793551

19. OKUNRINBOYE JUSTINA ADA – KADUNA, 08033145592

20. IBRAHIM MAIKUDI – KANO, 08166857559

21. AMINU ABUBAKAR MALUMFASHI – KATSINA, 08033148814

22. KWAMBO HAUWA AHMAD – KEBBI 08065775232

23. DADA BABATUNDE JOSEPH – KOGI, 08054970152

24. OLUMO MARIAM ADEJOKE – KWARA, 08181209688

24. EMAFIYE AJAYI-DANIELS – LAGOS, 08037004465

26. MAMBO SANI – NASARAWA, 08033866167

27. MUHAMMED AHMED GIMBA – NIGER, 07032890001

28. ADEOLA OMOOLORUN ALBERT – ONDO, 08084385726

29. AKUBO LADI – OSUN, 08035954253

30. SOLOMON JIBRIN – OYO, 08050517678

31. WUYEP PONFA AUDU – PLATEAU 08036707485

32. SAAGWE BRIGHTEN FRIDAY – RIVERS 08037879854

33. BAPPAI ABDULLAHI SULEIMAN – SOKOTO, 08056142699

34. ALIYU AHMAD – TARABA, 08099352527

35. UMAR AUDU MAI – YOBE, 08137403209

36. LABARAN AHMED – ZAMFARA, 08067184848

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

China ta soki kasar Amurka da kakkausar murya

Next Post

Hanun jari a kasar China  ya karu da kashi 14.5 a wannan karo

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa
HAUSA NEWS

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

by Aksam Media
April 1, 2023
0

Ya'yan wasu jigajigan jam'iyar APC sunziyarci Sanata injiya Dacta Rabiu Musa Kwankwaso. Hon. Bashir El-Rufai Ya Jagoranci Abokansa Inda Suka...

Read more
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

March 31, 2023
Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

March 30, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
1 Comment
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments
Ibrahim S kabara
Ibrahim S kabara
1 month ago

This is a commendable initiative.
I have never seen pioneer endeavor. I beseech Allah, Most Exalted, To Guide this coordinating Team throughout the accomplishment of the tasks ahead, Amin.
IBRAHIM SADAUKI KABARA – 08033209944

0
Reply
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa
HAUSA NEWS

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Ya'yan wasu jigajigan jam'iyar APC sunziyarci Sanata injiya Dacta Rabiu Musa Kwankwaso. Hon. Bashir El-Rufai Ya Jagoranci Abokansa Inda Suka ...

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya
HAUSA NEWS

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Fitaccen mawakin nan da ke sharafi a wannan zamani, Hamisu Breaker ya musanta zargin da ake yi na cewa shi ...

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu
HAUSA NEWS

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Babbar Jam’iyar adawa a Kano APC ta bayyana shirin ta na zuwa kotu domin kalubalantar sakamakon zaben da hukumar zabe ...

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi
HAUSA NEWS

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Daga khadija Abdullahi Aliyu Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya daga Darajar wasu Hakimansa da kuma nada ...

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna
HAUSA NEWS

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

Hukumar Zabe Mai Zaman Katta Ta Kasa INEC, yau tabawa zabban Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Malam Uba Sani shedar sakamako yin ...

March 31, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz