Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya

Mai sahari’a sarki yola ya tabbatar da duk maganganun da Abduljabbar yake yi shi ya kirkira kuma ya jinginawa ma’aiki.

Mai shari’a ya tabbatar da cewa maganganun fassara hadisan manzon Allah da Abduljabbar yace kage ne ko jingina ne, karya yake kuma hasali ma shine ya jingina kalmomin ga Ma’aiki.

 

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
1 Comment
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments
Abbas Jibril
Abbas Jibril
2 years ago

Allah shi kyauta