Yarda Bikin Daurin Aure: Abdussalamu Usman Da Zaha’u Nasiru Mai Kusa: Ya Gudana A Yau

A yau ne dinbin al’ummar jihar Kano, suka halirce bikin taron daurin auran Fatima Zaha’u Nasiru Mai Kusa dar da Mijinta Abdussalamu Usman Lasmar a unguwar Gwammaja Layin Alhaji Audu Mai kusa dake birnin Kano

To fare dake jawab,i kakar amaryar Hajiya Atine Garba ta bayyana jin dadinta ganin yarda ‘yan uwa da kuma masoya musamman wanda suke halice bikin daure aure

Da take mika sakon godiyarta uwar amarya Hajiya Hafsat Alhassan Salihu Mai Agogo, tace ina yi wa Allah (SWA) godiya dan gane da ganin da gani wannan ranar,

Taron ya sami halarta ‘yan uwa na kusa dana naisa

 

 

 

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments