Sarki Sanusi ya bayyana wanda yan Najeriya ya dace su zaba a 2023

Ganin babban zabe ya gabato a Najeriya,
Mai martaba Malam Muhammad Sanusi Lamido Sanusi ya yi kira ga jama’a a kan abin da ya shafi zaben 2023.

A rahoton da Daily Trust ta ruwaito tsohon Sarkin na Kano ya yi kira ga ‘Yan Najeriya da su zabi shugabanni masu nagarta da hangen nesa.

Muhammad Sanusi II ya yi jawabi a kan shugabanci a wajen wani taron maulidin Annabi Muhammad SAW a Abuja

Ustaz Muhammad Awwal Olohungbebe ya wakikci Khalifa Muhammad Sanusi, kuma ya gabatar da jawabin sa, ya yi bayani a kan shugabanci a doron Islama, yace ana bukatar wadanda za su kamanta adalci

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments