Ministar harkokin wajen Australia ta ziyarci kasar China

Ministan harkokin wajen kasar Australiya, Penny Wong zata ziyarci kasar China a yau Talata 20 ga watan Disambar wannan shekarar ta 2022.

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar China Mao Ning ce ta sanar da hakan inda tace bisa Wong zata zo ne bisa gayyatar da mamban ofishin siyasa na kwamitin kolin jam’iyar JKS, dake mulkin kasar mamban majalisar gudanarwar Sin.

Kazalika tace ziyarar zata kasance ta yini biyu inda za’a fara ta daga yau Talata zuwa gobe Laraba

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments