An Sallami Mawaki dan Najeriya Eedris Abdulkareem, daga asibiti bayan dashin kodar da akayi masa a wani asibitin dake jihar Legas. Eedris Abdulkareem ya sanar da hakan ranar Alhamis a shafinsa na Instagram. A cewarsa: “Ina farin cikin komawa gida. Alhamdulillah R












