An Yi Kira Ga Mabiya Addinin Kirista Da Su Hada Hannu

Da sauran al’umma domin tabbatar da zaman lafiya da tsaro a fadin kasanan

Babban Limamin Majami’ar Angelika a jihar Kwara, Reverend Sunday Adewole ya yi wannan kira a sa’ilin da yake zantawa da manema labarai a garin Ilori, babban brinin jihar Kwara

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments