Wani Mabiyin Addinin Kirista Ya Gina Masallacin Juma’a: A Lafiya

Mista Isaac Kigbu ya gina katafaren masallacin juma’a ne ga  al’umman musulmi dake garin Akaleku na karamar hukumar Obi a jihar Nasarawa.

Yace ya gina masallaci ne gani musulmi sun bukatar hakan

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments