Shirin hukumar Immigration na aiki da gaskiya

Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa ta jaddada kudirin ta na yin aiki bisa gaskiya da rikon amana a fadin kasan nan .
Babban Jami’i mai kula da rundunar dake iyakar Najeriya da Kasar Nijar ta Illela cikin jihar Sakkwato Mr Victor Nwokile, ne ya tabbatar da haka.
 Nwokile da yake jawabi a  bikin mako daya da ya gudana domin masu hurda da hukumar ya bayyana gaskiya a matsayinsa abin da ya Dace kowanna maaikaci ya rike ta domin inganta aikin sa domin gyara da tserar da rayuwar su.
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments