• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Najeriya ta samar da na’urar tantance ingancin kayayyaki

Aksam Media by Aksam Media
December 22, 2022
in HAUSA NEWS
1
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar kula da ingancin kayayyaki ta tarayya wato Standard Orgaizastion of Nigeria Son, a turance ta bude sabon ofishin ta da zai rinka lura da shiyyar arewa maso gabashin kasar nan a jihar Bauchi da zummar tabbatar da ganin an samar da kayayyaki masu inganci da nagarta a kasar nan.

Yayin bikin bude ofishin, shugaban hukumar ya ce, gwamnati ta damu mutuka bisa karuwar kayayyaki marasa inganci a manyan kasuwannin kasar nan

RelatedPosts

APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na lasa

APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na lasa

March 24, 2023
CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

March 24, 2023

Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga, sen Uba Sani, tafiya ta nisa

March 24, 2023

Babban ofishin wanda ’yan kasuwa da masana`antun dake jihohin Gombe da Taraba da Borno da Yobe da kuma Adamawa za su rinka amfani da shi wajen tantance ingancin kayayyakin da suke sarrafawa ko kuma sayarwa.

Bikin wanda ya samu halartar karamar minista a ma`aikatar masana`antu da harkokin zuba jari ta kasa Ambasador Maryam Katagun.

Tun da fari babban shugaban hukumar SON, Mal Faruk A Salim ya ce babu kasar da za ta ci gaba ta fuskar harkokin kasuwanci da cinikayya a daidai lokacin da masana`antun kasar suka gaza samar da kayayyaki masu inganci wadanda kuma za su karbu a ko’ina a duniya.

Ya ce ’yan Najeriya da sauran baki dake zuwa kasuwanci daga kasashe makwafta sun sha gabatar da korafin su ga hukumar game da kayan jabu.

Salim ya ce “Mun kaddamar da babban ofishin mu ne na shiyya da kuma na jihar Bauchi, inda a cikin wannan ofishi akwai magwaji wato na’urar fasahar Aune-Aunen kaya wanda suka kama da kayan abinci da sauran kayan amfanin yau da kullum, wanda a yanzu haka shi ne irinsa na farko a arewacin Najeriya baya ga wanda muke da shi a jihar Legas. Yanzu ’yan kasuwa daga arewacin Najeriya za su rinka kawo samfurin kayayyakinsu domin a gwada ingancinsu, wannan zai taimaka sosai wajen inganta harkokin kasuwanci da bunkasuwar masana’antu a shiyyar baki daya.”

A nata bangaren, karamar minista a ma’aikatar masana’antu da harkokin zuba jari ta tarayyar Najeriya Ambasada Maryam Katagum ta bayyana samar da wannan ofis a matsayin wata babbar nasara da gwamnatin shugaba Buhari ta samu wajen ingantawa da bunkasa harkokin kasuwanci a shiyyar arewa maso gabashin Najeriya.

Ministar ta kuma ja hankalin ’yan kasuwa da masu masana`antu a shiyyar da su himmatu wajen bin doka da oda ta hanyar samar da kayayyaki masu nagarta.

“Samar da ofishin shiyyar zai bude kofar cinikayya ba wai kawai aikin tantance ingancin kayayyaki ba, samar da dakin gwaje-gwaje da aka yi tamkar wani sinadari ne da zai tabbatar da bunkasuwar kasuwanci gaba daya.”

Kazalika karamar ministar ma’aikatar kasuwanci da harkokin zuba jari ta tarayyar Najeriya ta sanar da cewa gwamnatin tarayyar Najeriya za ta mayar da hankali sosai wajen ganin an farfado da masana’antar sarrafa nama dake garin Bauchi domin ya kasance yana fitar da nama zuwa kasashen duniya domin habaka tattalin arzikin kasa. (Garba Abdullahi Bagwai)

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

NYSC warns corps members to desist from using social media for ethnic jingoism

Next Post

Kotu ta dakatar da gwamnatin jihar Kano daga mallaka wa masu hanu da shuni Asibitin unguwar yan awaki

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na lasa
HAUSA NEWS

APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na lasa

by Aksam Media
March 24, 2023
0

Kwamatin yakin neman zaben na Dan takarar jam’iyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinibu ya musanta raderadin da wasu kafafen sadarwa...

Read more
CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

March 24, 2023
Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga,  sen Uba Sani, tafiya ta nisa

Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga, sen Uba Sani, tafiya ta nisa

March 24, 2023
Abubuwan da cin su ke hana shan wahalar Azumi komai rana

Abubuwan da cin su ke hana shan wahalar Azumi komai rana

March 24, 2023
Jerin kasashen da zasu yi Azumi mafi tsayi a duniya

Jerin kasashen da zasu yi Azumi mafi tsayi a duniya

March 24, 2023
Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga,  sen Uba Sani, tafiya ta nisa

Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga, sen Uba Sani, tafiya ta nisa

March 24, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
1 Comment
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

February 11, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na lasa

APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na lasa

March 24, 2023
CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

March 24, 2023
Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga,  sen Uba Sani, tafiya ta nisa

Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga, sen Uba Sani, tafiya ta nisa

March 24, 2023
Abubuwan da cin su ke hana shan wahalar Azumi komai rana

Abubuwan da cin su ke hana shan wahalar Azumi komai rana

March 24, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na lasa
HAUSA NEWS

APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na lasa

Kwamatin yakin neman zaben na Dan takarar jam’iyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinibu ya musanta raderadin da wasu kafafen sadarwa ...

March 24, 2023
CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma
HAUSA NEWS

CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

Daga kabiru A Dukawa Babban bankin Najeriya CBN ya ci alwashin hukunta duk wani bankin yan kasuwa da ya samu ...

March 24, 2023
Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga,  sen Uba Sani, tafiya ta nisa
HAUSA NEWS

Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga, sen Uba Sani, tafiya ta nisa

Matashi mai suna Yusuf Umar ya ga dacewar zuwa Kaduna garin gwamna ne domin taya sabon zababben gwamnan jihar Kaduna ...

March 24, 2023
Abubuwan da cin su ke hana shan wahalar Azumi komai rana
HAUSA NEWS

Abubuwan da cin su ke hana shan wahalar Azumi komai rana

Daga khadija Salisu Danmaliki Ana so Mai Azumi ya lazimci shan ya'yan itatuwa da kayan marmari wadanda suke dauke da ...

March 24, 2023
Jerin kasashen da zasu yi Azumi mafi tsayi a duniya
HAUSA NEWS

Jerin kasashen da zasu yi Azumi mafi tsayi a duniya

Daga Hadiza Muhammad Mai Taya Sama da Musulmai miliyan dubu ɗaya ne suka fara azumi a faɗin duniya a wannan ...

March 24, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz