A yau Lahadi 7 ga watan August 2022, aka daura auran abokin hurdarmu Sani Usman Rabi’u (Sanin Malam) da Amaryarsa A’isha Hassan Sa’adu Makwalla a Masallacin Juma’a Na Khalifa Sheikh Isyaka Rabi’u dake Goran Dutsi a cikin birnin Kano. Da fatan Allah (SWA) Ya bada zaman lafiya da kuma kwanciyar hankali, allahumma amin summa amin !
Labaran yamma tare da khadija Muhammad mai taya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja, ta kammala sauraron ƙarar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar...
Read more