• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home Sports

Labarin cinikayyar kasuwar yan kwallon kafa

Walid Y Haris by Walid Y Haris
November 4, 2022
in Sports
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Atletico Madrid za ta saurari kungiyoyin da ke son sayen Joao Felix, dan wasan gaban kungiyar mai shekara 22, wanda Manchester United ta so saya a karshen kakar bara. (Cedena SER via Express)

 

RelatedPosts

PSG Ready to Sell Neymar As They Prepare to Bank on Messi and Mbappe

PSG Ready to Sell Neymar As They Prepare to Bank on Messi and Mbappe

January 5, 2023
Pep Guardiola names team to win title this season

Pep Guardiola names team to win title this season

January 5, 2023

Fitaccen dan kwallon duniya, Pele ya mutu

December 29, 2022

Tottenham ta cimma yarjejeniya da Atalanta domin sayen dan wasanta na tsakiya Ruslan Malinovskyi mai shekara 29 a watan Janairu mai zuwa. (Il Giorno via Express)

 

Leicester City kuwa na sa idonta kan dan wasan tsakiya na kungiyat Lorient ta Faransa Enzo le Fee mai shekara 22 domin ya maye gurbin Youri Tielemans dan kasar Belgium mai shekara 25. (90min)

 

Kocin Arsenal Mikel Arteta ya ce zai kalli dukkan abubuwan da ke gabansa kafin ya yanke hukunci kan irin ‘yan wasan da kungiyar ke nema domin a karfafa ta domin ta iya lashe gasa firimiyar Ingila a bana. (Express)

 

Arteta na son sayo wasu ‘yan wasan da za su inganta kungiyar ta Arsenal, inda ya fi mayar da hankali kan sayo Facundo Torres dan wasan gefe na kungiyar Orlando City mai shekara 22, da kuma Mykhaylo Mudryk shi ma dan wasan gefe mai shekara 21. (Mail)

 

Aston Villa ta sa Pau Torres, dan wasan baya na Sfaniya mai shekara 25 cikin ‘yan wasa da a ke sha’awar sayowa tun bayan da ta dauki sabon koci Unai Emery, wanda ya taba horas da shi a kungiyar Villareal. (Football Insider)

West Ham United ta shiga sahun kungiyoyi kamar Southamton da Leicester City da kung Brentford domin sayen Tete, dan wasan gefe dan kasar Brazil mai shekara 22, wanda a halin yanzu yana matsayin dan aro ne a Shakhtar Donetsk. (Sun)

 

Sabon kwantiragin Lionel Messi a Paris St Germain ta hada da wani sharadi da zai ba dan kasar Ajentinan mai shekara 35 ya fi mayar da hankalinsa kan taimaka wa kasarsa yayin da ake hasashen wannan ne gasar cin kofin duniya na karshe da zai halarta. (TN via Express)

 

Liverpool na shirin tattaunawa da dan wasanta na gaba, Roberto Firmino mai shekara 31 kuma dan kasar Brazil, da zummar tsawaita zamansa a Anfield. (Football Insider)

 

Wolverhampton Wanderers na fatan nada Julen Lopetegui a matsayin sabon kocinta a ranar 13 ga watan nan na Nuwamba, ranar da za ta kara da Arsenal kafin a tafi hutu a gasar firimiyar Ingila saboda gasar cin kofin duniya ta 2022 da za a yi a Qatar.  (Mail)

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Assalamu Alaikum Barkanmu da sake kasancewa a shafin labarai na Aksam kai-tsaye, inda ni Walid Y Hari zan kawo rahotannin a wannan rana ta Juma’atu babbar rana.

Next Post

Kasuwar amfanin gona ta Dawanau sun koka ambaliyar ruwan bana

Walid Y Haris

Walid Y Haris

RelatedPosts

PSG Ready to Sell Neymar As They Prepare to Bank on Messi and Mbappe
Sports

PSG Ready to Sell Neymar As They Prepare to Bank on Messi and Mbappe

by Aksam Media
January 5, 2023
0

Paris Saint-Germain F.C. (PSG) PARIS SAINT-GERMAIN F.C. (PSG) PSG Ready to Sell Neymar As They Prepare to Bank on Messi...

Read more
Pep Guardiola names team to win title this season

Pep Guardiola names team to win title this season

January 5, 2023
Fitaccen dan kwallon duniya, Pele ya mutu

Fitaccen dan kwallon duniya, Pele ya mutu

December 29, 2022
Sports Briefing headlines

Sports Briefing headlines

December 24, 2022
Kasar Argentina takai zagaye na karshe a gasar cin kofin duniya

Kasar Argentina takai zagaye na karshe a gasar cin kofin duniya

December 13, 2022
Morocco defeats Portugal,  jumped to semifinal

Morocco defeats Portugal, jumped to semifinal

December 10, 2022
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

April 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew

BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew

September 20, 2023
Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

September 20, 2023
Igbo people react to president Tinibuʼs appointments

Igbo people react to president Tinibuʼs appointments

September 20, 2023
Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker

Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker

September 19, 2023
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Jami’ar Tarayya ta Dutsimma FUDMA ta yaba da Karatun digiri da AKCOE ta ke bayarwa.

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew
General News

BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew

*20TH SEPTEMBER 2023* *PRESS RELEASE* *ENFORCEMENT OF TWENTY-FOUR HOURS (24HRS) CURFEW BY KANO STATE GOVERNMENT* *… As Residents are Warned ...

September 20, 2023
Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election
HAUSA NEWS

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Kano governorship election tribunal declares Nasiru Yusuf Gawuna of APC as the  winner of 2023 governorship election.

September 20, 2023
Igbo people react to president Tinibuʼs appointments
National News

Igbo people react to president Tinibuʼs appointments

The Senior Special Assistant to the President Bola Tinubu on Community Development (South East), Chioma Nweze has described her appointment ...

September 20, 2023
Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker
Metro

Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker

The National/State House of Assembly election tribunal, on Monday, affirmed the election of Mudassir Zawachiki of the New Nigeria People’s ...

September 19, 2023
All activities in Kofar Mata Eid-ground be suspended: Kano state commissioner of transport
Metro

Reckless statements, Gov. Yusif expels commissioner of land, special adviser.

Gov. Yusif expels commissioner of land, special adviser. The Kano state government has approved the immediate dismissing of state commissioner ...

September 15, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz