• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Kasuwar amfanin gona ta Dawanau sun koka ambaliyar ruwan bana

Aksam Media by Aksam Media
November 4, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

An bayyana koma baya da aka samu a Fannin kayayyakin amfanin gona a wannan shekarar sakamakon ambaliyar Ruwa da manoma suka samu a wasu daga cikin jihohin arewacin kasar nan a matsayin rashin daukar mataki a lokacin da ya dace.

Zababben Sakataren kungiyar kasuwar abinci ta Duniya dake Dawanau karamar hukumar Dawakin Tofa kwamaret Rabiu Abubakar Tumfafi, ne ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai dangane da yadda wannan shekarar ta zo da Shi a bangaren kayayyakin amfanin gona, Wanda ya gudana anan Kano.

RelatedPosts

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023

Rabiu Tumfafi, yace kasancewar an samu ambaliyar Ruwa, ya Sanya manomada yankasuwar kayayyakin abinci sun samu tasgaro da koma baya a kasuwancinsu Wanda kayan amfanin gona sun yi karanci, musamman masu fita da Shi zuwa kasashen waje domin yiñ kasuwancinsu.

Sakataren kungiyar kasuwar ta Dawanau, yace kasancewar kasuwar abinci ta Dawanau kasuwace ta Duniya, ya Sanya shugabancin kasuwar yake da managartan tsare_tsare domin ganin ya tallafawa kananan yankasuwar yadda za su koyi fitar da kayayyakin amfanin gona da ake samarwa a nan cikin gida Najeriya, Wanda yin haka zai Kara bunkasa tattalin arzikin jihar Kano da ma kasa Baki daya.

Ya bukaci Gwamnatin tarayya dana jihohin arewacin kasar nan, da su bijiro da wasu hanyoyi da zasu tallafawa manoma da yankasuwa bisa yawan asara da suke samu da tasgaro a lokuta daban daban, musamman lokacin damuna wajen yawaitar Ambaliyar Ruwa.

Tumfafi yace, akwai bukatar Gwamnatin tarayya ta baiwa fannin harkokin kayayyakin amfanin gona mahimmanci, maimakon dogaro da fannin man fetur, domin yin gogayya da sauran kasashen waje.

Yace rashin baiwa fannin harkokin kayayyakin amfanin gona mahimmanci, Yana haifar da tsadar kayayyakin abinci a cikin gida Najeriya, Wanda Bai kamata hakan ta kasance saboda Allah ya albarkaci Najeriya da kasar Noma fiye da sauran kasashen waje.
Inda yace, Najeriya tana noma shinkafa da wake da gyada da waken suya da masara da Dawa da gero da dai sauran kayayyakin amfanin gona, Wanda wannan ba karamin abin alfahari bane ga alummar kasar nan ba.

Haka zalika yace, yankasuwar da suke safarar kayayyakin amfanin gona zuwa kasashen ketare ba karamin kalubale suke fuskanta ba, yakamata Gwamnatoci a matakai daban daban su kawo musu daukin gaggawa domin ganin an bunkasa fannin harkokin kayayyakin amfanin gona.

Wannan na daga cikin dalilan daya Sanya shugabancin kungiyar kasuwar abinci ta Duniya dake Dawanau ta jajirce wajen wayar da Kan yankasuwar amfanin dake cikin safarar kayayyakin amfanin gona zuwa kasashen ketare maimakon dogaro da Wanda za, a shigo da su gida Najeriya, Wanda Kuma, idon aka inganta su ya fi Wanda za, a shigo Mana da Shi.

Daga karshe ya yayi Kira ga alummar kasuwar abinci ta Duniya dake Dawanau, da su ci gaba da baiwa shugabancin kasuwar cikakken hadin Kai da goyan bayan daya dace, domin samun damar bijiro da managartan shirye shirye da za su bunkasa kasuwancinsu da farfado da tattalin arzikin jihar Kano da ma kasa Baki daya.

(Ibrahim sani gama pyramid radio. )

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Labarin cinikayyar kasuwar yan kwallon kafa

Next Post

Flood: People with Disability Seek Urgent Support

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa
HAUSA NEWS

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

by Aksam Media
April 1, 2023
0

Ya'yan wasu jigajigan jam'iyar APC sunziyarci Sanata injiya Dacta Rabiu Musa Kwankwaso. Hon. Bashir El-Rufai Ya Jagoranci Abokansa Inda Suka...

Read more
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

March 31, 2023
Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

March 30, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa
HAUSA NEWS

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Ya'yan wasu jigajigan jam'iyar APC sunziyarci Sanata injiya Dacta Rabiu Musa Kwankwaso. Hon. Bashir El-Rufai Ya Jagoranci Abokansa Inda Suka ...

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya
HAUSA NEWS

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Fitaccen mawakin nan da ke sharafi a wannan zamani, Hamisu Breaker ya musanta zargin da ake yi na cewa shi ...

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu
HAUSA NEWS

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Babbar Jam’iyar adawa a Kano APC ta bayyana shirin ta na zuwa kotu domin kalubalantar sakamakon zaben da hukumar zabe ...

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi
HAUSA NEWS

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Daga khadija Abdullahi Aliyu Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya daga Darajar wasu Hakimansa da kuma nada ...

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna
HAUSA NEWS

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

Hukumar Zabe Mai Zaman Katta Ta Kasa INEC, yau tabawa zabban Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Malam Uba Sani shedar sakamako yin ...

March 31, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz