Zargin almundahna, gwamnatin Kano ta kama kwamishinan Ganduje da wasu mutane biyar

Gwamnatin jihar kano ta bayyana cewa ta kama tsohon kwamishinan ayyuka na gwamnatin Dacta Abdullahi Umar Ganduje, Engr Idris Wada Saleh, da karin wasu mutane biyar.

Hukumar karbar koken al’umma da kare hakkin kanawa ce ta tabbatar da kama kwamishina da wasu da wasu mukarraban ma’aikatar sa

Hukumar tace ta kama mutanen ne bisa zargin su da wawushe zanbar kudi har Naira Biliyan guda da sunan ayyukan tituna 30 da magudanan ruwa

Jaridar solace bace ta rubuto cewa ana tuhumar mutanen ne da fitar da kudin aikin da ba’a yi shi ba sam-sam

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments