Zanga-zanga ta tsayar da al’amura cak a kasar Faransa

RelatedPosts

Zanga-zangar wadda ke gudana a dukkanin sassan Faransa, wannan ne karo na 9 da ke kungiyoyin kwadago ke jagorantar makamanciyarta tun daga watan Janairu.

A jiya laraba, an kai ruwa rana tsakanin jagororin fansho da shugaba Emmanuel Macron bayan da shugaban ya kafe kan kudirinsa na kari ga shekarun ritayar zuwa shekaru 64 wanda ya ce dokar za ta fara aiki a cikin shekarar nan.

Yayin ganawar kungiyoyin da shugaba Macron sun ja hankalinsa kan yadda kudirin na shi ya haddasa fushin miliyoyin Faransa, sai dai shugaban ya bayyana cewa bashi da shirin ja da baya kan dokar.

Philippe Martinez da ke jagorantar kungiyar kwadago ta CGT ya ce martani daya da za su mayarwa shugaba Macron shi ne ganin miliyoyin jama’a na zanga-zanga kuma sun kauracewa aikinsu.

Zanga-zangar ta yau alhamis ta yi mummunar illa ga bangaren sufurin Faransa ciki har da tashoshin jiragen sama da na kasa wadanda tsaya da aiki cak sakamakon yadda jami’ansu suka bi sahun masu boren.

RelatedPosts

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments
popular Nigerian pastor says God is not Christian

popular Nigerian pastor says God is not Christian

Popular pastor, Abel Damina, has explained why God is not a Christian while charging his congregations to stop believing that ...

Just IN:Tinubu re-elected as ECOWAS chairman

Just IN:Tinubu re-elected as ECOWAS chairman

President Bola Ahmed Tinubu has been re-elected for another one-year tenure as Chairman of the ECOWAS Authority of Heads of ...

Iran threatens war if Israel attacks Lebanon

Iran threatens war if Israel attacks Lebanon

Iran on Saturday warned that “all Resistance Fronts”, a grouping of Iran and its regional allies, would confront Israel if ...

Why Dangote re, seek FG intervention as marketers opt for fuel import

Why Dangote re, seek FG intervention as marketers opt for fuel import

Operators in the downstream oil sector, on Monday, called on the Federal Government to intervene by ensuring the provision of ...

Takaitattun labaran kwallon kafa

Takaitattun labaran kwallon kafa

Ana sa ran Manchester United za ta amince da biyan kusan fam miliyan 40, domin siyan dan wasan gaba na Netherlands, ...