Yanzu-yanzu APC na gaf da lashe zaben gwamna a jihar Kaduna

Biyo bayan kawo kuri’ar karamar hukumar kudancin yanzu haka jam’iyar APC dake mulkin jihar Kaduna ta shiga gaban jam’iyar adawa ta PDP da tazarar kuri’u dubbai

Sai dai Baturan zabe na jihar ya tafi hutun awa biyu da rabi inda zai dawo da misalin karfe 10 na dare

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments