Hatsaniyar zabe sojoji sun harbe yan sanda biyu a jihar Taraba

Rundunar yan sanda ta kasa reshen jihar Taraba ta tabbatar da mutuwar jamian ta guda biyu tare da jikkata wasu biyo bayan barkewar wata hatsaniya a garin Jalingo

Jami’in hulda da jama’a na rundunar Abdullahi Usman, ne ya bayyana hakan ga manema labarai a birnin Jalingo

Usman Ya ce tuni kwamishinan yan sanda na jihar Yusuf Suleiman da  kwamandan bataliya ta shida Brigade, Brig. Gen. Frank Etim sun gana domin shawo kan lamarin

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments