Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

Rundunar yan sanda ta kasa reshen jihar Rivers ta tabbatar da kama dan majalisar tarayya na jihar Rivers, Dakta Chinyere Igwe, dauke da makuden kudaden kasar waje da ba a bayyana adadinsu ba.

Mai magana da yawun rundunar, Grace Iringe-Koko ta tabbatar da faruwar lamarin ga jaridar The Punch.

Tace an kama Igwe, wanda ke wakiltar mazabar Port Harcourt na 2 a majalisar tarayya, a ranar Juma’a da safe a Aba Road a Port Harcourt

Dan majalisar tarayya na jihar Rivers, Chinyere Igwe da aka kama da kudin kasar waje.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments