EFCC ta tanadi jami’ai 200 Dan yaki da masu siyen kuri’u a zaben da za’a gudanar

Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ta sanar da cewa ta tanadi jami’ai 200 domin yaki da masu siyen kuri’u a guraren gudanar da zabuka

Hukumar ta bayyana hakan ne ta bakin shugaban ta dake rike da shiyar Kano katsina da Jigawa Malam. Farouk Dogon daji a zantawar sa da kamfanin dillancin labarai na kasa NAN

Dogon Daji yace hakan na cikin kudire-kudiren hukumar na ganin ta yaki cin hanci da rashawa ta kowacce fuska.

Cikin Lafazin sa yace “mun tanadi jami’ai 50 a Kano da 50 a katsina da kuma 50 a Jigawa, wadanda zasu rika kewayen dan kama duk wanda a ka gani yana siyen kuri’u

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments