Yanzu-yanzu INEC ta raba lambobin tuntubar ta domin samun cikakken bayani yayin tattara sakamakon zabe

Yanzu-yanzu INEC ta raba lambobin da za’a iya tuntubar ta a ranar zabe

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC a kokarin ta na yaki da labaran karya ta samar da lambar da za’a iya kiran su a waya domin sanin mai yake gudana a hukumar

Hukumar ta bayyana hakan ne ta bakin shugaban sashin yada labarai da wayar da kan masu zabe na hukumar Festus Okoye

Yace dan samun sahihan labarin halin da ake ciki a lokacin tattara kuri’u za’a iya kiran wadannan lambobin 4623 kuma a take za’a baka amsa

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments