• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Yan kasa kune alkalai kan abinda ke wakana tsakanin mu da shugaban kasar nigeria

B. IMAM by B. IMAM
December 29, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Majalisar Dattijan Najeriya ta yi watsi da buƙatar Shugaba Muhammad Buhari ta neman amincewa da wasu maƙudan kuɗaɗe da gwamnati ta karɓa da sunan rance daga Babban Bankin ƙasar.

Maƙudan kuɗaɗen dai sun zarce naira tirliyan ashirin da biyu.

RelatedPosts

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

March 26, 2023

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

March 26, 2023

Gwamnati ta yi ta karɓar kuɗaɗen ne a matsayin rance mai gajeren zango ko buƙatar kuɗi ta gaggawa tun kafin ta samu amincewar majalisar tarayya.

An dai ta da jijiyoyin wuya yayin zaman majalisar na ranar Laraba, saboda zargin da wasu ke yi cewa akwai rashin gaskiya a cikin lamarin.

Kuɗaɗen na wani asusu ne da ake kira Ways and Means a Ingilishi wanda ke bai wa gwamnati damar karɓar rance daga Babban Banki idan tana buƙatar kuɗi cikin gaggawa ko kuma buƙatar gajeren lokaci don gudanar da harkokinta na wasu kuɗaɗe da take sa ran samu amma aka samu jinkiri.

Rahotanni sun ce dokar da ta kafa asusun ta gindaya sharaɗin cewa duk kuɗin da za a bai wa gwamnati ta cike giɓin kuɗin da ta samu, ba za su wuce kashi biyar na kuɗin shigar da ta samu a shekarar da ta wuce ba.

Sai dai, tun bayan fara samun gagarumin ƙarancin kuɗaɗen shiga, sai gwamnati ta koma wajen babban banki tana samo kuɗi daga asusun Ways and Means tana gudanar da harkokin kuɗinta.

Sanata Ahmed Babba Kaita, ɗan majalisar dattijai daga mazaɓar Daura a jihar Katsina ya bayyanawa manema labarai cewa akwai sarƙaƙiya game da kuɗaɗen saboda an yi ta kashe su ba bisa ƙa’ida ba, ba kuma tare da sahalewar majalisa ba.

A cewarsa, “an yi amfani da ƙarfin gwamnati wajen yin yadda ake so, sai dai yanzu lamarin na neman ba da ruwa, an dawo an kawo mana cewa mu sa hannu kawai a wuce, wannan abu shi ne ya ƙi yiwuwa”.

Sai dai Sanatan ya ce ba wai yana nufin duka kuɗaɗen da aka kashe ne ba a yi amfani da su ta hanya mai kyau ba, “akwai waɗanda yawanci sata ne.”

Ya ba da misali da yadda wasu gwamnoni a baya-bayan nan suka nemi a ba su kuɗi, aka rasa inda za a samu kuɗin, saboda bankunan kasuwanci na cikin gida sun daina ba su bashi saboda ba su da kuɗin biya, amma sai suka yi ɗan waken zagaye suka garzaya wajen babban bankin ƙasa, suka shirya aka ba kowacce jiha naira biliyan 18.

“Suna cikin irin kuɗaɗen da aka ƙunso yanzu aka kawo zauren majalisa aka ce mu sa musu hannu, (amma) muka ƙi.”

Sanata Babba Kaita ya bayyana cewa a lokacin da APC ta hau kan mulki, irin waɗannan kuɗaɗe da ta gada daga gwamnatin PDP, bai fi naira tirliyan biyu zuwa huɗu ba, amma “yanzu ana maganar tirliyan 22,”

“Kuma abin da zai ƙara ta da maka hankali shi ne wannan kuɗin lokacin da aka fi karɓar su, (shi ne) cikin shekara biyun nan da ta wuce, nan ne aka fi yin almubazzaranci da wannan kuɗin.”

Majalisar dai ta buƙaci a zo a yi mata bayani dalla-dalla kan yadda aka kashe kuɗaɗen kuma kan haka ne ma ta kafa wani kwamiti na musamman da zai tuntuɓi ministar kudi Zainab Ahmed Shamsuna da gwamnan babban bankin Najeriya da sauran shugabannin hukumomin gwamnati da ke da ruwa da tsaki.

Ana sa rai kwamitin, a ƙarƙashin Shugaban masu rinjaye na majalisar dattijai Sanata Ibrahim Gobir, zai gabatar da rahotonsa ranar 17 ga watan Janairun sabuwar shekara.

Tags: ALJAZEERAALKUKIAMINIYAAREWA24BBCBICHI EMIRATEBITCOINCHALSEAdailytrustDALA RADIODWE-NAIRAECONOMICFACEBOOKFARMINGFIFAGAYA EMIRATEHAUSA NEWSIZZAR SOJALLA RADIOKADAURA24KANO EMIRATELABARAI 24LIBERTY RADIOMAROCCOMC TAGWAYEMESSIMUJALLAR MATASHIYANANNBCPIPLAYSTORPOLOPREMIER LIGUERPYRAMID RADIOQATARRIFSAUDI PRESSSOLESEBASEsportsTAMBARINTANGALE EMIRATETWEETERVANGUARDVISION RADIOvoaWHATAPP
ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Yadda taron karshen wata ya gudana a hukumar hisbah ta jihar Kano

Next Post

Fitaccen dan kwallon duniya, Pele ya mutu

B. IMAM

B. IMAM

RelatedPosts

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis
HAUSA NEWS

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

by Aksam Media
March 26, 2023
0

Hukumar Hana Sha da fataucin Miyagun Kwayoyi ta kasa NDLEA ta sami nasarar cika hannu da wani Dan kasuwa mai...

Read more
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

March 26, 2023
Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

March 25, 2023
Yadda ake hada LEMUN SHAYI MAI Sanyi tare da khadija Salisu Danmaliki

Yadda ake hada LEMUN SHAYI MAI Sanyi tare da khadija Salisu Danmaliki

March 25, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

February 11, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

March 26, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis
HAUSA NEWS

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

Hukumar Hana Sha da fataucin Miyagun Kwayoyi ta kasa NDLEA ta sami nasarar cika hannu da wani Dan kasuwa mai ...

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida
HAUSA NEWS

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Cibiyar yin nazari a kan harkokin mata tayi barazanar kiran Zanga-zanga bisa Jan kafa da tace rundunar yan sanda ta ...

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya
HAUSA NEWS

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Tsohon mataimakin shugaban kasa Alh Atiku Abubakar ya mika sakon ta'aziya ga Iyalan Oladipo Diya na rashin da suka yi ...

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar
HAUSA NEWS

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta wallafa cewa ta ware ranakun 29 zuwa 31 na watan Maris ...

March 26, 2023
Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano
HAUSA NEWS

Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

Kungiyar Dattawan yankasuwar singa na unguwar zango a karamar hukumar ungogo a nan jihar kano,ta nuna mutukar farin cikinta bisa ...

March 25, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz