• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Yan kasa kune alkalai kan abinda ke wakana tsakanin mu da shugaban kasar nigeria

B. IMAM by B. IMAM
December 29, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Majalisar Dattijan Najeriya ta yi watsi da buƙatar Shugaba Muhammad Buhari ta neman amincewa da wasu maƙudan kuɗaɗe da gwamnati ta karɓa da sunan rance daga Babban Bankin ƙasar.

Maƙudan kuɗaɗen dai sun zarce naira tirliyan ashirin da biyu.

RelatedPosts

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

September 20, 2023
Just in: Students hit the streets, protest over 100 per cent school fees hike

Just in: Students hit the streets, protest over 100 per cent school fees hike

September 13, 2023

Gwamnan jihar kano, Abba Kabir Yusuf, yana da wasu muhimman abubuwa guda biyu: shugaban kungiyar yan kasuwa

September 11, 2023

Gwamnati ta yi ta karɓar kuɗaɗen ne a matsayin rance mai gajeren zango ko buƙatar kuɗi ta gaggawa tun kafin ta samu amincewar majalisar tarayya.

An dai ta da jijiyoyin wuya yayin zaman majalisar na ranar Laraba, saboda zargin da wasu ke yi cewa akwai rashin gaskiya a cikin lamarin.

Kuɗaɗen na wani asusu ne da ake kira Ways and Means a Ingilishi wanda ke bai wa gwamnati damar karɓar rance daga Babban Banki idan tana buƙatar kuɗi cikin gaggawa ko kuma buƙatar gajeren lokaci don gudanar da harkokinta na wasu kuɗaɗe da take sa ran samu amma aka samu jinkiri.

Rahotanni sun ce dokar da ta kafa asusun ta gindaya sharaɗin cewa duk kuɗin da za a bai wa gwamnati ta cike giɓin kuɗin da ta samu, ba za su wuce kashi biyar na kuɗin shigar da ta samu a shekarar da ta wuce ba.

Sai dai, tun bayan fara samun gagarumin ƙarancin kuɗaɗen shiga, sai gwamnati ta koma wajen babban banki tana samo kuɗi daga asusun Ways and Means tana gudanar da harkokin kuɗinta.

Sanata Ahmed Babba Kaita, ɗan majalisar dattijai daga mazaɓar Daura a jihar Katsina ya bayyanawa manema labarai cewa akwai sarƙaƙiya game da kuɗaɗen saboda an yi ta kashe su ba bisa ƙa’ida ba, ba kuma tare da sahalewar majalisa ba.

A cewarsa, “an yi amfani da ƙarfin gwamnati wajen yin yadda ake so, sai dai yanzu lamarin na neman ba da ruwa, an dawo an kawo mana cewa mu sa hannu kawai a wuce, wannan abu shi ne ya ƙi yiwuwa”.

Sai dai Sanatan ya ce ba wai yana nufin duka kuɗaɗen da aka kashe ne ba a yi amfani da su ta hanya mai kyau ba, “akwai waɗanda yawanci sata ne.”

Ya ba da misali da yadda wasu gwamnoni a baya-bayan nan suka nemi a ba su kuɗi, aka rasa inda za a samu kuɗin, saboda bankunan kasuwanci na cikin gida sun daina ba su bashi saboda ba su da kuɗin biya, amma sai suka yi ɗan waken zagaye suka garzaya wajen babban bankin ƙasa, suka shirya aka ba kowacce jiha naira biliyan 18.

“Suna cikin irin kuɗaɗen da aka ƙunso yanzu aka kawo zauren majalisa aka ce mu sa musu hannu, (amma) muka ƙi.”

Sanata Babba Kaita ya bayyana cewa a lokacin da APC ta hau kan mulki, irin waɗannan kuɗaɗe da ta gada daga gwamnatin PDP, bai fi naira tirliyan biyu zuwa huɗu ba, amma “yanzu ana maganar tirliyan 22,”

“Kuma abin da zai ƙara ta da maka hankali shi ne wannan kuɗin lokacin da aka fi karɓar su, (shi ne) cikin shekara biyun nan da ta wuce, nan ne aka fi yin almubazzaranci da wannan kuɗin.”

Majalisar dai ta buƙaci a zo a yi mata bayani dalla-dalla kan yadda aka kashe kuɗaɗen kuma kan haka ne ma ta kafa wani kwamiti na musamman da zai tuntuɓi ministar kudi Zainab Ahmed Shamsuna da gwamnan babban bankin Najeriya da sauran shugabannin hukumomin gwamnati da ke da ruwa da tsaki.

Ana sa rai kwamitin, a ƙarƙashin Shugaban masu rinjaye na majalisar dattijai Sanata Ibrahim Gobir, zai gabatar da rahotonsa ranar 17 ga watan Janairun sabuwar shekara.

Tags: ALJAZEERAALKUKIAMINIYAAREWA24BBCBICHI EMIRATEBITCOINCHALSEAdailytrustDALA RADIODWE-NAIRAECONOMICFACEBOOKFARMINGFIFAGAYA EMIRATEHAUSA NEWSIZZAR SOJALLA RADIOKADAURA24KANO EMIRATELABARAI 24LIBERTY RADIOMAROCCOMC TAGWAYEMESSIMUJALLAR MATASHIYANANNBCPIPLAYSTORPOLOPREMIER LIGUERPYRAMID RADIOQATARRIFSAUDI PRESSSOLESEBASEsportsTAMBARINTANGALE EMIRATETWEETERVANGUARDVISION RADIOvoaWHATAPP
ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Yadda taron karshen wata ya gudana a hukumar hisbah ta jihar Kano

Next Post

Fitaccen dan kwallon duniya, Pele ya mutu

B. IMAM

B. IMAM

RelatedPosts

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election
HAUSA NEWS

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

by Aksam Media
September 20, 2023
0

Kano governorship election tribunal declares Nasiru Yusuf Gawuna of APC as the  winner of 2023 governorship election.

Read more
Just in: Students hit the streets, protest over 100 per cent school fees hike

Just in: Students hit the streets, protest over 100 per cent school fees hike

September 13, 2023
Gwamnan jihar kano, Abba Kabir Yusuf, yana da wasu muhimman abubuwa guda biyu: shugaban kungiyar yan kasuwa

Gwamnan jihar kano, Abba Kabir Yusuf, yana da wasu muhimman abubuwa guda biyu: shugaban kungiyar yan kasuwa

September 11, 2023
El’s Empowerment foundation empowered over 170 windows in Kano.(POWA)

El’s Empowerment foundation empowered over 170 windows in Kano.(POWA)

September 10, 2023
Kungiyar Direbobi ta Malan Kato na ci gaba da Jinjinawa gwamnan jihar Kano

Kungiyar Direbobi ta Malan Kato na ci gaba da Jinjinawa gwamnan jihar Kano

September 9, 2023
Za’a dawo da karɓar harajin kullum-kullum na Adaidai Sahu: KAROTA

Za’a dawo da karɓar harajin kullum-kullum na Adaidai Sahu: KAROTA

September 9, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

April 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew

BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew

September 20, 2023
Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

September 20, 2023
Igbo people react to president Tinibuʼs appointments

Igbo people react to president Tinibuʼs appointments

September 20, 2023
Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker

Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker

September 19, 2023
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Jami’ar Tarayya ta Dutsimma FUDMA ta yaba da Karatun digiri da AKCOE ta ke bayarwa.

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew
General News

BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew

*20TH SEPTEMBER 2023* *PRESS RELEASE* *ENFORCEMENT OF TWENTY-FOUR HOURS (24HRS) CURFEW BY KANO STATE GOVERNMENT* *… As Residents are Warned ...

September 20, 2023
Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election
HAUSA NEWS

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Kano governorship election tribunal declares Nasiru Yusuf Gawuna of APC as the  winner of 2023 governorship election.

September 20, 2023
Igbo people react to president Tinibuʼs appointments
National News

Igbo people react to president Tinibuʼs appointments

The Senior Special Assistant to the President Bola Tinubu on Community Development (South East), Chioma Nweze has described her appointment ...

September 20, 2023
Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker
Metro

Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker

The National/State House of Assembly election tribunal, on Monday, affirmed the election of Mudassir Zawachiki of the New Nigeria People’s ...

September 19, 2023
All activities in Kofar Mata Eid-ground be suspended: Kano state commissioner of transport
Metro

Reckless statements, Gov. Yusif expels commissioner of land, special adviser.

Gov. Yusif expels commissioner of land, special adviser. The Kano state government has approved the immediate dismissing of state commissioner ...

September 15, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz