Yan bindiga sun faramki sojojin Najeriya a sansanin su

Sojojin Najeriya sun dakile harin ba-zata da ’yan bindiga suka kai musu a sansaninsu dake  Kankomi na karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna

Dakarun sun ragargaji ‘yan bindigan inda suka bibiyesu har zuwa sansanoninsu tare da halaka 2 daga ciki sannan suka samo makamai da babura

Sai dai cike da abun takaici, ‘yan bindigan sun halaka wasu mutum 3 a kan hanyarsu ta tserewa daga rugugin luguden wutan sojojin

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments