• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Idan matasa suka rungumi Sana’a dole za’a nemi taaddanci a rasa: kwamared Tufafi

Aksam Media by Aksam Media
November 13, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

An yi Kira ga matasan kasarnan kan su tashi tsaye suyi amfani da damar su wajen tsayawa da kafafunsu domin dogaro da kansu ta hanyar samun ayyukan yi, don gujewa shiga ayyukan batagari.

Kiran ya fito ne daga bakin Sakataren kungiyar kasuwar abinci ta duniya dake Dawanau a karamar hukumar dawakin tofa, Garkuwar matasan Arewacin kasarnan, Kwamared Rabiu Abubakar tumfafi a bikin nada shi a matsayin Garkuwar matasan Arewacin kasarnan, da kungiyar wayar da kan matasa ta arewa ta yi masa, tare da bashi lambar girmamawa da ya gudana a nan kano.

RelatedPosts

Matashin da yayi tattaki zuwa garin Kaduna domin taya zababben gwamnan jihar murnar lashe zabe ya isa garin

Matashin da yayi tattaki zuwa garin Kaduna domin taya zababben gwamnan jihar murnar lashe zabe ya isa garin

March 26, 2023
NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

March 26, 2023

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

March 26, 2023

Tumfafi ya ce, yanzu lokaci ya sauya da yakamata matasa, su zamto masu neman na kansu domin zama jakadu na gari a cikin alumma, ta yadda za,a yi alfahari da su a koina a fadin Duniya.

Kwamared Rabiu Abubakar tumfafi, yace, rashin yin sana,a duk kankantarta yana daga. Cikin abubuwan da suke
Haifar da shiga munanan ayyuka da suka Hadar da sace, sace da kwacen wayoyi Wanda ya kan kai ga har su raunata mutum.

Ya kuma shawarci yankasuwa musamman, Gwamnati da masu ruwa da tsaki da masu hannu da shuni da su tallafawa matasa wajen ganin sun samu sanaoin da Zasu dogara da kansu, domin kaucewa munanan dabiu.

A jawabinsa Shugaban kungiyar wayar da Kan matasan Arewacin kasarnan, sanata Usama Galadima, Wanda kakakin kungiyar, Ambasada Mahmud said, ya wakilta, yace kuginyar ta karrama Abubakar Tumfafi ne, bisa jajircewar da yake da ita da tallafawa matasa da dalibai wajen ganin sun dogara da kawunansu ta fannoni da dama da biya musu kudaden karatu da sauran abubuwa.

Daga nan ya bukacesa daya yi amfani da wannan dama domin ci gaba da wayar da kan matasa da tallafa musu a kodayaushe domin su zamto Manyan jakadu na gari a jihar nan da ma kasa baki daya.

Da yake Karin haske ga matasa da daliban kasar nan, Kwamishinan kimiyya da fasaha na jihar Kano, Alh idris Garba, Ya bukaci kungiyar da ta kara zage damtse wajen ganin ta ci gaba da wayar da kan matasan Arewacin kasarnan, ta yadda zasu yi amfani da wayoyin hannu da naura mai kwakwalwa wajen samarwa kawunansu abubuwan yi da za su dogara da kawunansu, kasancewar ayyukan yi sun yi karanci a kasarnan.

Kwamishinan yace wayoyin hannu, ba Wai kawai za, a yi amfani da su bane wajen Sada zumunci kadai Ba, har ma da Samar da ayyukan yi a zamanance.

Haka zalika, ya kara da cewa, Gwamnatin jihar Kano, ta kafa cibiyar koyan Sana, oin dogaro da Kai a hanyar Zaria ga Daliban da suka kammala karatu basu samu aiki ba, inda yace, wannan cigiya tana koyar da sanaoi daban daban domin rage marasa ayyukan yi.

Ya kuma shawarci, Kwamared Rabiu Abubakar tumfafi, daya kara himma wajen tallafin daya Saba yi, domin irin jajircewar da yake da ita da gudunmawar da yake bayarwa ga matasan kasarnan, ya sanya suka nadashi a wannan matsayi.

Ibrahim Sani Gama pyramid radio.

Garkuwan ya godewa Allah subhanahu wataala bisa wannan nadin nasa, ya kuma bayyana farin cikinsa bisa wannan rana da Allah ya nuna masa.

Tumfafi ya godewa majalisar wayar da kan matasan Arewacin kasarnan bisa wannan karimci da ta yi masa, inda yayi musu fatan alheri tare da adduar samun nasara a dukkannin manufofi da nasarorin data sanya a gaba.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Yan bindiga sun faramki sojojin Najeriya a sansanin su

Next Post

Kasar China ta ci alwashin Kawo karshen matsalar abinci a Duniya.

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

Matashin da yayi tattaki zuwa garin Kaduna domin taya zababben gwamnan jihar murnar lashe zabe ya isa garin
HAUSA NEWS

Matashin da yayi tattaki zuwa garin Kaduna domin taya zababben gwamnan jihar murnar lashe zabe ya isa garin

by Aksam Media
March 26, 2023
0

Matashinan mai suna Yusuf Umar Haske, wadda ya yi tattaki daga garin Askiya a Karamar Hukumar Kubau, Jihar Kaduna Domin...

Read more
NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

March 26, 2023
Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

March 25, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

February 11, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Matashin da yayi tattaki zuwa garin Kaduna domin taya zababben gwamnan jihar murnar lashe zabe ya isa garin

Matashin da yayi tattaki zuwa garin Kaduna domin taya zababben gwamnan jihar murnar lashe zabe ya isa garin

March 26, 2023
NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

March 26, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Matashin da yayi tattaki zuwa garin Kaduna domin taya zababben gwamnan jihar murnar lashe zabe ya isa garin
HAUSA NEWS

Matashin da yayi tattaki zuwa garin Kaduna domin taya zababben gwamnan jihar murnar lashe zabe ya isa garin

Matashinan mai suna Yusuf Umar Haske, wadda ya yi tattaki daga garin Askiya a Karamar Hukumar Kubau, Jihar Kaduna Domin ...

March 26, 2023
NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis
HAUSA NEWS

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

Hukumar Hana Sha da fataucin Miyagun Kwayoyi ta kasa NDLEA ta sami nasarar cika hannu da wani Dan kasuwa mai ...

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida
HAUSA NEWS

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Cibiyar yin nazari a kan harkokin mata tayi barazanar kiran Zanga-zanga bisa Jan kafa da tace rundunar yan sanda ta ...

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya
HAUSA NEWS

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Tsohon mataimakin shugaban kasa Alh Atiku Abubakar ya mika sakon ta'aziya ga Iyalan Oladipo Diya na rashin da suka yi ...

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar
HAUSA NEWS

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta wallafa cewa ta ware ranakun 29 zuwa 31 na watan Maris ...

March 26, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz