Yadda wata mata ta chaka wa yarinya yar shekara 12 wuka

Lamarin ya faru ne a patakwal babban birnin jihar Rivers yayin da wata karamar hatsaniya tayi sanadiyar matar mai suna Abigail ta gaza mallakar zuciyar ta inda ta chaka wa yarinya yar shekara 12 mai suna Oluebube, wuka.

A cewar yaya ga Oluebube, tana wanki ne a rashin sani ta watsa wa Abigail ruwan dauda ita kuma tayi gajab Hakuri inda ta biyeasa son zuciya tayi wa kanwar ta aika-aika ta hanyar chaka mata wuƙa

Rundunar yan sanda ta kasa reshen jihar Rivers ta tabbatar da faruwar lamarin ta bakin mai magana da yawun ta.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments