Yadda kungiyar Polisario ta gudanar da Fareti na mata Zalla

Daga khadija Salisu Danmaliki

Wasu mata kenan lokacin da suka halarci wani fareti a ranar Asabar din da ta gabata a garin Algiers babban birnin ƙasar Aljeriya domin murnar cika shekaru 50 da kafa kungiyar Polisario.

Kungiyar dai na fafutukar Æ™wato ‘yancin kan mata a yankin yammacin Sahara.

A halin yanzu Maroko tana iko da kusan kashi 80 na yankin kuma sauran na hannun Polisario

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments