Shugaban majalisar Malamai yayi jawabi mai ratsa zuciya

Makarantar Adam And Hauwa’u Memorial Schools, Rigachikun a Karamar Hukumar Igabi, Jihar Kaduna

Ta gudanar da bikin walimar saukar karatun Al’qur’anin Mai Girma Karo na u
Uku dakimanin dalibai Goma Sha Shidda, a yau

Dayake jawabi Shugaban Majalisar Malamai Gudumar Rigachikun Sheikh Adamu Abubakar ya fadi irin makarantun da iyaye ya kamata su riga sa ‘ya’yansu

Shi ma daya daga cikin ‘iyayan dalibai’yan saukar Dakta Abubakar Aminu ya nuna jindadinsa

A karshe Mai Unguwar yankin Alhaji Adamu Hakilu ya bayyana kwalliya tana biyan kudin sabulu

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments