• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Yadda hukumar NEMA da takwarar ta SEMA suka jagoranci rabon tallafi kayayyaki a jihar Kano

Aksam Media by Aksam Media
December 16, 2022
in HAUSA NEWS
0
Husseina Ali, 9, daughter of Aisha Ali, cries inside hut where she found refuge from the floods in Darayami, northeastern Nigeria, Wednesday Oct. 26, 2022. When floodwaters reached her hut made of woven straw mats and raffia palms, Aisha packed up what belongings she could and set off on foot with her eight youngest children. "While the flood was trying to destroy things, we were trying to save ourselves," she said. Four of her children perished. (AP Photo/Sunday Alamba)

Husseina Ali, 9, daughter of Aisha Ali, cries inside hut where she found refuge from the floods in Darayami, northeastern Nigeria, Wednesday Oct. 26, 2022. When floodwaters reached her hut made of woven straw mats and raffia palms, Aisha packed up what belongings she could and set off on foot with her eight youngest children. "While the flood was trying to destroy things, we were trying to save ourselves," she said. Four of her children perished. (AP Photo/Sunday Alamba)

0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar NEMA mai bada agajin gaggawa ta tarayyar Najeriya tare da hadin gwiwa da takwararta ta jihar Kano SEMA sun kaddamar da rabon tallafin kayan abinci da na gini ga al`ummomin kananan hukumomin Ajingi da Albasu wadanda suka gamu da ibtilain anbaliyar ruwan sama

Ambaliyar ruwan da damunar bana ta haifar ba wai iya kayan amfanin gona ta lalata ba, domin kuwa an samu rushewar gidaje da jikkata al`umma da dama, a wasu wuraren ma an samu asarar rayuwa a sassan daban daban na tarayyar Najeriya.

Ga dai wasu da ambaliyar ruwan ta yi wa barna kuma suka dace da tallafin gwamnati.

RelatedPosts

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

March 26, 2023

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

March 26, 2023

“duk gidana ya zube  ba  abin da na samu hatta kayan sakawa ta duk sai ba ni aka yi da nawa da na dana, raina ne kawai na yi sa’a na tsira da shi.”

“An ba ni shinkafa da wake da mai da kusa da barko da kuma kwanon rufi.”

Kwamared Sale Aliyu Jili shi ne babban sakataren hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Kano.

“Sako na a nan shi ne su yi amfani da wadannan kayayyakin da aka ba su wajen rage masu radadi duk da dai wanda ya yi hasara irin wannan ba za a iya biyan sa ba. Shi ya sa ya zama wajibi mu kara jan hankalin mutane lallai a gyara magudanan ruwa kuma yanzu za mu shiga yanayin na sanyi a tabbatar dacewa ba a kai wuta daki ba, sannan a rinka kashe wutan lantarki idan za a kwanta barci.”

Su ma a bangaren su shugabannin kananan hukumomin Ajingi da Albasu wuraren da aka kai wannan tallafi, sun yabawa gwamnatin tarayya bisa namijin kokari da ta yi na kawo wannan dauki ga al`umomin yankuna nasu.

“Wannan rana ce mai farin ciki a gare mu saboda tallafin da aka kawo mana wadannan kananan hukumomi ga wadanda Allah ya jarabce su da annobar ambaliyar ruwa.”

Damunar da muka yi ban kwana da ita ta kasance wadda ba za`a iya mantawa da ita ba a kundin tarihi na Najeriya, ganin yadda aka samu ambaliyar ruwan sama a sassa daban daban na fadin duniya wanda kuma hakan ya jefa al`umma da dama cikin rudani.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Anbaliyar ruwa ta halaka fiye da mutane 140 a Congo

Next Post

Sojin Kasar Mali sun farmaki tawagar MDD

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis
HAUSA NEWS

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

by Aksam Media
March 26, 2023
0

Hukumar Hana Sha da fataucin Miyagun Kwayoyi ta kasa NDLEA ta sami nasarar cika hannu da wani Dan kasuwa mai...

Read more
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

March 26, 2023
Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

March 25, 2023
Yadda ake hada LEMUN SHAYI MAI Sanyi tare da khadija Salisu Danmaliki

Yadda ake hada LEMUN SHAYI MAI Sanyi tare da khadija Salisu Danmaliki

March 25, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

February 11, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

March 26, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis
HAUSA NEWS

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

Hukumar Hana Sha da fataucin Miyagun Kwayoyi ta kasa NDLEA ta sami nasarar cika hannu da wani Dan kasuwa mai ...

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida
HAUSA NEWS

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Cibiyar yin nazari a kan harkokin mata tayi barazanar kiran Zanga-zanga bisa Jan kafa da tace rundunar yan sanda ta ...

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya
HAUSA NEWS

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Tsohon mataimakin shugaban kasa Alh Atiku Abubakar ya mika sakon ta'aziya ga Iyalan Oladipo Diya na rashin da suka yi ...

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar
HAUSA NEWS

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta wallafa cewa ta ware ranakun 29 zuwa 31 na watan Maris ...

March 26, 2023
Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano
HAUSA NEWS

Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

Kungiyar Dattawan yankasuwar singa na unguwar zango a karamar hukumar ungogo a nan jihar kano,ta nuna mutukar farin cikinta bisa ...

March 25, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz