Yadda El’rufa’i ya rushe wata makaranta da Asibiti mallakin mabiya mazabar shi’a

Daga Hassan Umar Gwammaja

Gwamnati Jihar Kaduna ta rushe wata Makaranta da Asibiti mallakar wasu ‘yan Kungiyar Shi’a Magoya Bayan Sheikh Ibarahim Zakzaky a Unguwar Rigasa Dake Karamar Hukumar Igabi a Jihar Kaduna

A cewar shugaban kungiyar ‘yan Shi’a reshen jihar Kaduna Aliyu Umar wanda ake yiwa lakabi da Tirmizi yace muna da damar mallakar duk abin da muke so a karkashin dokokin Najireya,

Sannan ya kuma kara da cewa mu a matsayin muna ‘yan uwa Musulmi almajiran Malam Zakazaky mun yi Allah wadarai da faruwar wannan abu da gwamnatin ta yi, har a zo a rusa gurarin da al’umma suke amfana.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments