Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Cibiyar yin nazari a kan harkokin mata tayi barazanar kiran Zanga-zanga bisa Jan kafa da tace rundunar yan sanda ta kasa reshen jihar Lagos ke yi wajen gano jaririya yar awa shida da akayi garkuwa da ita

,Dr Abiola Akiyode-Afolabi, itace ya bayyana hakan a madadin uwar yar da aka yi garkuwar da ita

Cibiyar tace tana bukatar babban sifetan yan Sanda na kasa ya mika lamarin ga hukumar yaki da safarar mutane ta kasa domin zurfafa bincike

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments