Xi Jinping ya samar da layin dogo da ya hade China da kasar Laos

A yau Alhamis ne, layin dogo tsakanin kasar China  da kasar Laos ya fara zirga-zirgar fasinjoji tsakanin iyakokin kasashen biyu.

China tace tana sa ran lamarin zai bunkasa cudanya da muamala tsakanin kasashe dake yankin.

Da misalin karfe 8 da mituna 8 na safe, agogon Beijing na kasar Sin, jirgin fasinja na farko ya taso daga Kunming, babban birnin lardin Yunnan dake kudu maso yammacin kasar Sin, inda ya nufi Vientiane, babban birnin kasar Laos

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments