Tinibu zai bada Ministan shari’a ga lauyan dake kare shi da jam’iyar sa ta APC

An rahoto cewa Shugaban kasa Bola Tinubu ya yanke shawarar nada Lateef Fagbemi a matsayin atoni janar na tarayya kuma ministan shari’a

Fagbemi ya kasance babban lauyan da ke kare Tinubu da APC a kotun sauraron kararrakin zaben Shugaban kasa

Tinibu da jam’iyyarsa sun nada babban lauyan Najeriyan ne jim kadan bayan INEC ta sanar da Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na 2023

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments