Fitaccen jarumin Kannywood ya taya yan Niger alhinin juyin mulki

Fitaccen jarumin Kannywood, Ali Nuhu ya taya daukacin al’ummar Nijar alhinin halin da suka tsinci kansu a ciki a hannun dakarun soji

Jarumi Ali Nuhu ya yi wa Shugaba Mohammed Bazoum fatan alkhairi yayin da sojoji suka hambarar da gwamnatinsa

A wata sanarwa da su ka fitar ta bakin Kanal Amadou Abduramane, sojojin sun sanar da cewa sun kawo karshen gwamnati mai-ci a kasar Nijar.

Duda ana ganin cewa juyin mulkin an shirya shine daga kasar Faransa biyo bayan shirin tsohon shugaban kasar Bazoum na daina amfani da kudaden Faransa

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments