Tinibu ya mika sakon ta’aziya ga Sanata Oji Ozo kalu

Zababben shugaban kasa Bola Ahmed Tinibu ya mika sakon ta’aziya na mutuwar matar Sanata Orji Ozor Kalu,  Ifeoma Ada Kalu.

Zababben Shugaban yayi addu’ar ne a shafinsa na Twitter a safiyar yau Talata

Kuma ya yaba da yadda mamaciyar ta kwashe tsawon rayuwar ta waje bauta da mutuntaka.

 

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments