• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Soji sun kama mayakan Boko Haram 960 bayan kashe wani adadi mai yawa

Aksam Media by Aksam Media
March 15, 2023
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Mahukunta a Jamhuriyyar Nijar sun sanar da kashe ‘yan ta’addan Boko Haram 30 tare da kame wasu kimanin 960 da galibi mata da kananan yara  ne wadanda ake zargin sun shiga kasar daga Najeriya.

Gidan talibijin na gwamnatin Nijar Tele Sahel ya ruwaito ma’aikatar tsaron kasar na cewa kisan ‘yan ta’addan 30 lokacin da dakarun Soji suka ga kwararowar adadi mai yawa na mayaka daga Najeriya ta hanyar amfani da iyakar kogin Kamadougou Yoge da ya raba kasashen biyu.

RelatedPosts

Labaran yamma tare da khadija Muhammad mai taya

November 6, 2023
Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

September 20, 2023

Just in: Students hit the streets, protest over 100 per cent school fees hike

September 13, 2023

Rahotannin sun ce mayakan ‘yan ta’addan da iyalansu mambobi ne na kungiyar Boko Haram wadanda ke gujewa hare-haren mayakan kungiyar ISWAP mai biyayya ga IS wadda ke kokarin karbe ragamar ta’addanci a kasar mafi yawan jama’a a nahiyar Afrika.

A shekarar 2016 ne, Boko Haram ta rabu gida biyu inda Abubakar shekau ya ci gaba da jagorantar tsagi guda a bangare guda Abu Mus’ab albarnawi ya jagoranci tsagin da ya koma biyayya ga IS, kuma tun daga wancan lokacin ne suka fara yakar juna.

Bayanan da ma’aikatar tsaron Nijar ta fitar t ace dakarun Sojin kasar sun dakile yunkurin mayakan na Boko Haram a kokarin kaiwa ga tafkin Chadi don kafa sansani a can wanda ya kai ga gwabzawarsu a ranar 11 ga watan nan inda kaso mai yawa suka mika wuya.

Wasu majiyoyi sun bayyana cewa galibin mayakan na Boko Haram ta ISWAP ta koro daga dajin Sambisa na cikin mawuyacin hali tare da iyalansu da kaso mai yawa na kananan yara da Mata.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Rundunar yan sanda ta yi ayyana kama wasu manyan yan siyasa

Next Post

Kotu ta yanke hukunci kisa ta hanyar rataya ga wani mutumin

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

HAUSA NEWS

Labaran yamma tare da khadija Muhammad mai taya

by Aksam Media
November 6, 2023
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja, ta kammala sauraron ƙarar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar...

Read more
Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

September 20, 2023
Just in: Students hit the streets, protest over 100 per cent school fees hike

Just in: Students hit the streets, protest over 100 per cent school fees hike

September 13, 2023
Gwamnan jihar kano, Abba Kabir Yusuf, yana da wasu muhimman abubuwa guda biyu: shugaban kungiyar yan kasuwa

Gwamnan jihar kano, Abba Kabir Yusuf, yana da wasu muhimman abubuwa guda biyu: shugaban kungiyar yan kasuwa

September 11, 2023
El’s Empowerment foundation empowered over 170 windows in Kano.(POWA)

El’s Empowerment foundation empowered over 170 windows in Kano.(POWA)

September 10, 2023
Kungiyar Direbobi ta Malan Kato na ci gaba da Jinjinawa gwamnan jihar Kano

Kungiyar Direbobi ta Malan Kato na ci gaba da Jinjinawa gwamnan jihar Kano

September 9, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

April 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
SUN Agro Co. Ltd. Showcases Agricultural Excellence at Grand Lunch and Commissioning Ceremony

SUN Agro Co. Ltd. Showcases Agricultural Excellence at Grand Lunch and Commissioning Ceremony

November 23, 2023
Breaking: Alleged N109bn Fraud, Court Revokes Ex-AGF Bail

Breaking: Alleged N109bn Fraud, Court Revokes Ex-AGF Bail

November 16, 2023
Electricity workers join NLC on indefinite strike

Electricity workers join NLC on indefinite strike

November 14, 2023
How Former SGF criticizes Tinibu’s appointment

How Former SGF criticizes Tinibu’s appointment

November 10, 2023
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Jami’ar Tarayya ta Dutsimma FUDMA ta yaba da Karatun digiri da AKCOE ta ke bayarwa.

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
SUN Agro Co. Ltd. Showcases Agricultural Excellence at Grand Lunch and Commissioning Ceremony
Metro

SUN Agro Co. Ltd. Showcases Agricultural Excellence at Grand Lunch and Commissioning Ceremony

SUN Agro Co. Ltd. Showcases Agricultural Excellence at Grand Lunch and Commissioning Ceremony In a remarkable display of agricultural innovation ...

November 23, 2023
Breaking: Alleged N109bn Fraud, Court Revokes Ex-AGF Bail
National News

Breaking: Alleged N109bn Fraud, Court Revokes Ex-AGF Bail

Justice Yusuf Halilu of an FCT, Maitama, Abuja, on Tuesday revoked the bail earlier granted a former Accountant-General of the ...

November 16, 2023
Electricity workers join NLC on indefinite strike
National News

Electricity workers join NLC on indefinite strike

Electricity workers have shut down the national grid following the declaration of an indefinite strike by organized labour unions. Ndidi ...

November 14, 2023
How Former SGF criticizes Tinibu’s appointment
National News

How Former SGF criticizes Tinibu’s appointment

Babachir Lawal, former Secretary to the Government of the Federation (SGF), has said that President Bola Ahmed Tinubu appointed the ...

November 10, 2023
How Borno State Gov spends N500 million on 112  students’ registration fees
Metro

How Borno State Gov spends N500 million on 112  students’ registration fees

Borno State governor has approved the release of over N500 million to pay registration fees for 19 medical students and ...

November 9, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz