Shugaban kasar China ya yiwa kasashen turawan shagube

Chinese United Nations troop take part in the Shared Destiny 2021 drill at the Queshan Peacekeeping Operation training base in Queshan County in central China’s Henan province, China, Wednesday, Sept. 15, 2021. Peacekeeping troops from China, Thailand, Mongolia and Pakistan took part in the 10 days long exercise that field reconnaissance, armed escort, response to terrorist attacks, medical evacuation and epidemic control. (AP Photo/Ng Han Guan)

Kasar Sin ba za ta nemi yi wa kasashen duniya babakere ba

Shugaban kasar China Xi Jinping, ya bayyana  cewa kasar sa bata da niyar yiwa wata kasa a Duniya karfa-karfa.

Jinping ya bayyana hakan ne yayin taron  kaddamar da mambobin JKS karo na 20 a yau Lahadi

Yace  kasarsa ba za ta taba neman yi wa kasashen duniya babakere ko fadada ikon ta a yankunan su ba.

A cewarsa, kasar Sin ta tsaya ne tsayin daka, wajen adawa da duk wani nau’i na babakere da neman iko da yakin cacar baka da tsoma baki cikin harkokin gidan kasashe da kuma nuna fuska biyu

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments