Shugaba Buhari zai yi jawabin ban kwana ga yan Najeriya

Shugaban ƙasa Muhammad Buhari a shirye-shiryen sa na barin gado, zai gabatar da jawabin ƙarshe ga ƴan Najeriya ranar Lahadi, 28 ga watan Mayu da misalin ƙarfe 7 na safe.

Hadimin shugaba Buhari, Bashir Ahmad, shine ya sanar da hakan a shafinsa na Twitter, ranar Asabar 27 ga watan Mayu

Jawabin zai zo ne ana sauran ƴan sa’o’i kaɗan shugaba Buhari ya miƙa ragama mulkin ƙasar nan a hannun Bola Tinubu

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments