Sabon gwamnan kano yayi alkawarin gudanar da bincike akan bashin da Ganduje ya ciyo na Biliyan 241

Sabon gwamnan jihar kano yayi alkawarin gudanar da cikakken bincike akan bashin da Ganduje ya ciyo wa kanawa  na Naira Biliyan 241

Gwamnatin jihar kano ta ci alwashin zurfafa bincike kan makudan kudaden da tsohon gwamnan jihar ya ciyo bashi har na Naira Biliyan 241.

Sabon gwamnan da akafi sani da Abba Gida-gida shine yayi wannan alkawarin ga al’ummar jihar Kano.

A Abba Gida-gida gwamnatin da ta shude bata rubuta cikakken bayani ba a takardun mika mulki da tsohon sakataren gwamnatin ya mika wa kwamatin karbar mulki a lokacin handi oba

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments