Rusau, kotu taci tarar gwamnatin Kano Naira Miliyan biyu

Babbar kotun tarayya dake zamanta a jihar Kano ta umarci gwamnatin jihar da ta biya tarar Naira miliyan biyu ga wasu mutane biyu da tayi yunkurin rusa wa Gidaje a Unguwar Salanta

Kotun da mai sharia, Simon Amobeda ya ke jagoranta a hukuncin da tayi ta ce mutane suna da ikon mallakar gurare ta hanyar da ya dace

Kazalika kotun ta umarci gwamnatin Kano ta gyara katangun da hukumar KNUPDA ta yiwa fenti tare da rubuta alamar a cire ginin.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments