Rikici na shirin kunno kai tsakanin Amurka da kasar China kan batun Taiwan

RelatedPosts

Ministan tsaro na kasar China Janar Wei Fenghe, a jawabin sa na taron kolin  kasa da kasa karo na 19,  Dan tattaunawa kan harkokin tsaro da tsaro na Asiya karo na 19 a Singapore, ya jaddada aniyar kasar sa na cigaba da tsara kasar Taiwan tare da hana ta yancin kai.

 

Kasar China tace za ta yi duk mai yiwuwa wajen ganin ta hana Taiwan samun ‘yancin gashin kanta, matakin da ke kara rurura wutar rikici tsakaninta da Amurka kan yancin tsibirin.

Ministan  tsaron kasar China ya sha alwashin me a jiya Lahadi, yana mai cewa kasar baza ta amince ba har sai inda karfinta ya kare.

Amurka da China na musayar kalamai kan tsibirin mai cin gashin kansa, wanda Beijing ke kallonsa a matsayin wani yankinta dake jiran sake hadewa.

Kutsawar jiragen saman kasar China kusa da yankin Taiwan ya kara dagula yanayin diflomasiyya tsakanin kasashen biyu masu karfin fada aji.

RelatedPosts

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
TOILET INCIDENT : Kano fire service rescue four person three dead

TOILET INCIDENT : Kano fire service rescue four person three dead

Today being Sunday 21 April 2024, the branch of State Fire Service located at Tsanyawa local government area, received an ...

Just in, Traditional ruler shot dead at palace

Just in, Traditional ruler shot dead at palace

Gunmen on Thursday night shot dead Alhaji Abdulmutalib Jankada, traditional ruler of Sansani chiefdom in Gassol local government area of ...

Just in, another Chibok girl, rescued by Nigerian troops

Just in, another Chibok girl, rescued by Nigerian troops

By Maryam Aliyu Maiduguri—A few days after the commemoration of the 10-year anniversary, another Chibok girl, Lydia Simon, has been ...

German prosecutors arrest two Russian spying men

German prosecutors arrest two Russian spying men

Two German-Russian men were arrested in Bavaria on suspicion of spying for Russia and planning blasts and arson attacks to ...

Seven lost their lives in different ponds at Lagos within a week

Seven lost their lives in different ponds at Lagos within a week

The Lagos State Police Command has said a total number of seven persons have lost their lives to accidental drowning ...