Ramaphosa ya kayar da abokin takararsa da kuri’u 2,476

An sake zaben shugaban kasar Afirka ta kudu Cyril Ramaphosa, a matsayin shugaban jam’iyyar ANC mai mulkin kasar.

An gudanar da zaben a jiya yayin babban taron jam’iyyar karo na 55.

Ramaphosa ya kayar da abokin takararsa Zweli Mkhize da kuri’u  2,476  Zweli Mkhize, yayin da Mkhize ya samu kuri’u 1,897.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments