PDP ta sake korar wasu jigajigan ta guda biyu

Babbar Jam’iyar adawa a Nageriya ta PDP ta bada Sanarwar dakatar da wasu jigajigan jam’iyar guda biyu.

Dakatarwar ta taso ne tun daga tushe inda aka dakatar da Senato George Thompson Sekibo daga mazabar sa dake karamar hukumar Boko

Sai kuma mai biyeasa baya ritaya Hon. Dacta Austin Adele na karamar hukumar birnin Fatakwal

Sai dai a nasa bangare kwamitin kolin jam’iyar ya yi watsi da wancan ikrari na shugabannin mazabar inda yace duba da gudunmawar da suke bayarwa basu chanchanci wannan hukuncin ba

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments