Sarkin Musulmai ya umarci duban jinjirin watan Shauwal daga ranar Alhamis 29 ga watan Ramadana

Mai alfarma sarkin Musulmai Alhaji Sa’du Abubakar na lll ya bukaci alummar musulmai dake fadin Nageriya da su fara dubban jinjirin watan Shauwal daga ranar Alhamis 29 ga watan Ramadana.

Sarkin ya bukaci hakan ne a wata takardar mai dauke da sa hannun shugaban  NSCIA, ARC. na fadar mai alfarma sarkin Musulmai Zubairu Haruna Usman-Ugwu,

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments