Neman shugabancin Majalisa sanata Barau ya gana da Bola Ahmed Tinibu

Siyasa na ci gaba daukar salo bayan dawowar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu daga kasar waje a wannan makon

Shugabannin APC da wasu kusoshi a majalisa da masu neman takarar shugabancin majalisar sun ziyarci gidan Bola Ahmed Tinubu

Sanata Barau Jirgin I maliya da Godswill Akpabio da za su kara a majalisar dattawa dukan su sun gana da shugaban mai jiran gado

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments