NAHCON ta ayyana ranar da mahajjata zasu fara dawowa Najeriya

Alhazan Najeriya da suka gudanar da aikin Hajjin bana za su fara dawowa zuwa gida Najeriya bayan kammala aikin Hajjin bana

Alhazan sama da mutum 95,000 za su fara dawowa gida Najeriya daga Saudi Arabia a ranar Talata, hudu ga watan Yuli

Kowane mahajjaci an shirya zai kwashe kwanaki 40 a ƙasa mai tsarki, inda za a fara dawo da Alhazan da suka fara isa Saudiyya

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments