Al’ummar garin Ke-ke, Millennium City dake Karamar hukumar Chikum a jihar Kaduna sun kasance a cikin murna da farincike, bayan sako wasu ‘yan asalin yanke su 35 da ‘yan ta’adda suka sace, a darin ranar Juma’a nan ne aka sako mutane bayan share kwanaki 21 a hannun ‘yan ta’adda
Sai dai acewar wata majiya sai da aka bada kudin fansa kimanin naira milliyan biyu da rabe kafin asakesu
A makon daya gabatane al’ummar garin suka yi fitar farar dangu domin gudanar da addu’o’in samun zaman lafiya a yake nasu da Jihar Kaduna da kuma kasa bake daya.
Kasar Amurka ta amince da Kara rura wutar rashin zaman lafiya tsakanin Isra’ila da abokan adawarta
Wani jami'in Amurka ya tabbatar wa kafar yada labarai ta BBC cewa ma'aikatar harkokin wajen ƙasar ta sanar wa majalisar...
Read more