Al’ummar garin Ke-ke, Millennium City dake Karamar hukumar Chikum a jihar Kaduna sun kasance a cikin murna da farincike, bayan sako wasu ‘yan asalin yanke su 35 da ‘yan ta’adda suka sace, a darin ranar Juma’a nan ne aka sako mutane bayan share kwanaki 21 a hannun ‘yan ta’adda
Sai dai acewar wata majiya sai da aka bada kudin fansa kimanin naira milliyan biyu da rabe kafin asakesu
A makon daya gabatane al’ummar garin suka yi fitar farar dangu domin gudanar da addu’o’in samun zaman lafiya a yake nasu da Jihar Kaduna da kuma kasa bake daya.
Takaitattun labaran kwallon kafa
Ana sa ran Manchester United za ta amince da biyan kusan fam miliyan 40, domin siyan dan wasan gaba na Netherlands,...
Read more