Mutane 35 A Jihar Kaduna, Sun Shaki ‘Yanci Daga Hannun: ‘Yanta’adda

Executive Governor of Kaduna State Nasir El-Rufai speaks during an interview with Reuters in Kaduna, Nigeria November 1, 2016. REUTERS/Afolabi Sotunde - S1BEUKTKGYAA

Al’ummar garin Ke-ke, Millennium City dake Karamar hukumar Chikum a jihar Kaduna sun kasance a cikin murna da farincike, bayan sako wasu ‘yan asalin yanke su 35 da ‘yan ta’adda suka sace, a darin ranar Juma’a nan ne aka sako  mutane bayan share kwanaki 21 a hannun ‘yan ta’adda

Sai dai acewar wata majiya sai da aka bada kudin fansa kimanin naira milliyan biyu da rabe kafin asakesu

A makon daya gabatane al’ummar garin suka yi fitar farar dangu domin gudanar da addu’o’in samun zaman lafiya a yake nasu da Jihar Kaduna da kuma kasa bake daya.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments