Wasu mata shida yan wasan kwallo sun fada hanun yan bindiga

Yan bindiga sun yi awon gaba da wasu mata yan kwallo a Bennin City

Rahotanni na nuni da cewa anyi awon gaba da yan wasanne a garin Uronigbe dake karamar Hukumar Orhionmwon iyakar Edo da jihar Delta.

Kawo Yanzu majiyar mu ta sheda mana cewa yan bindigar sun bukaci Naira Miliyon biyar Dan fansar Kowacce daga cikin yan wasan

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments