Matashin da yayi tattaki zuwa garin Kaduna domin taya zababben gwamnan jihar murnar lashe zabe ya isa garin

Matashinan mai suna Yusuf Umar Haske, wadda ya yi tattaki daga garin Askiya a Karamar Hukumar Kubau, Jihar Kaduna

Domin nuna farin cikin da kuma soyayyarsa ga zabin Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Malam Uba Sani bisa nasarar lashe zaben Gwamnan Jihar Kaduna

Ya karaso cikin garin Kaduna

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments