• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home Sports

Labarin cinikayyar kasuwar Yan kwallan kafa

Walid Y Haris by Walid Y Haris
October 28, 2022
in Sports
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Daraktan Shakhtar Donetsk Carlo Nicolini ya ce Arsenal da Manchester City na sahun gaba cikin kungiyoyin da suka nuna sha’awar daukar dan wasan Ukraine mai shekaru 21 Mykhaylo Mudryk, wanda aka sanya farashinsa kan sama da yuro miliyan 100, kamar dai kudin da Manchester United ta biya lokacin daukar dan wasan gaba na Ajax da Brazil Antony. (Calciomercato.it, via Mirror)

Newcastle United ta shirya tsaf domin yin tayin sayan dan wasan Paraguay Miguel Almiron, mai shekara 28, a sabon kwantiragi, bayan kokarin da ya ke yi karkashin koyarwar manajansa Eddie Howe. (Telegraph)

RelatedPosts

PSG Ready to Sell Neymar As They Prepare to Bank on Messi and Mbappe

PSG Ready to Sell Neymar As They Prepare to Bank on Messi and Mbappe

January 5, 2023
Pep Guardiola names team to win title this season

Pep Guardiola names team to win title this season

January 5, 2023

Fitaccen dan kwallon duniya, Pele ya mutu

December 29, 2022

Dan wasan tsakiya na Denmark Pierre-Emile Hojbjerg na cikin jerin wadanda za a bai wa kwantiragi a kungiyar Tottenham inda suke nuna sha’awar fara sabon lale da dan wasan mai shekara 27.(Times – subscription required)

Sporting Lisbon da ta kafawa dan wasan gaba Marcus Edwards kahon zuka, mai shekara 23, ta ce matakin mai da shi Portugal abu ne mai kyau a gare shi, amma zai so komawa buga wasa a kulub din sa Ingila. (Evening Standard)

Manajan Atletico Madrid Diego Simeone, mai shekara 52, ya kafe ba zai juya wa La Liga baya, duk da shan kayen da suka yi a Champions League. (Mail)

 

Fulham ta sake yin tayi a karo na biyu, domin daukar dan wasan tsakiya na Brazil Pablo Mai dan shekara 20, da dan wsan tsakiya na Sao Paulo Rodrigo Nestor, Maia, shekara 22, da dan wasan baya Igor Gomes, mai shekara 23, har da dan wasan baya Luizao, mai shekara 20. (HITC)

 

Ita ma Nottingham Forest ta nuna sha’awar daukar Maia, a shirye ta ke ta biya fam miliyan 9 domin matashin dan wasan na Brazil. (Nottinghamshire Live)

 

Manchester United na Nazari kan mai tsaron ragar Portugal Diogo Costa, mai shekara 23, ya yin da mai tsaron ragar Athletic Bilbao Unai Simon, mai shekara 25, inda suke duba yiwuwar karawa dan Sifaniya David de Gea mai shekara 31 kwantiragi (Athletic)

 

Southampton da Leicester City na bibiyar dan wasan kungiyar Toulouse da Moroko Zakaria Aboukhlal, mai shekara 22. Ana sa ran dan wasan zai buga gasar cin kofin duniya da za a yi a kasar Qatar a watan Nuwamba. (Southern Daily Echo)

Za a karawa sabon kocin Aston Villa Unai Emery kudade domin samun damar musanyar ‘yan wasa a watan Janairun badi. (Football Insider)

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Buhari ya koma Najeriya daga Koriya ta Kudu

Next Post

Yadda China ta Samarwa mutanen kasar kimanin miliyan 11 guraren aiki

Walid Y Haris

Walid Y Haris

RelatedPosts

PSG Ready to Sell Neymar As They Prepare to Bank on Messi and Mbappe
Sports

PSG Ready to Sell Neymar As They Prepare to Bank on Messi and Mbappe

by Aksam Media
January 5, 2023
0

Paris Saint-Germain F.C. (PSG) PARIS SAINT-GERMAIN F.C. (PSG) PSG Ready to Sell Neymar As They Prepare to Bank on Messi...

Read more
Pep Guardiola names team to win title this season

Pep Guardiola names team to win title this season

January 5, 2023
Fitaccen dan kwallon duniya, Pele ya mutu

Fitaccen dan kwallon duniya, Pele ya mutu

December 29, 2022
Sports Briefing headlines

Sports Briefing headlines

December 24, 2022
Kasar Argentina takai zagaye na karshe a gasar cin kofin duniya

Kasar Argentina takai zagaye na karshe a gasar cin kofin duniya

December 13, 2022
Morocco defeats Portugal,  jumped to semifinal

Morocco defeats Portugal, jumped to semifinal

December 10, 2022
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

April 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew

BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew

September 20, 2023
Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

September 20, 2023
Igbo people react to president Tinibuʼs appointments

Igbo people react to president Tinibuʼs appointments

September 20, 2023
Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker

Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker

September 19, 2023
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Jami’ar Tarayya ta Dutsimma FUDMA ta yaba da Karatun digiri da AKCOE ta ke bayarwa.

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew
General News

BREAKING: Kano Imposes 24 Hours Curfew

*20TH SEPTEMBER 2023* *PRESS RELEASE* *ENFORCEMENT OF TWENTY-FOUR HOURS (24HRS) CURFEW BY KANO STATE GOVERNMENT* *… As Residents are Warned ...

September 20, 2023
Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election
HAUSA NEWS

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Kano governorship election tribunal declares Nasiru Yusuf Gawuna of APC as the  winner of 2023 governorship election.

September 20, 2023
Igbo people react to president Tinibuʼs appointments
National News

Igbo people react to president Tinibuʼs appointments

The Senior Special Assistant to the President Bola Tinubu on Community Development (South East), Chioma Nweze has described her appointment ...

September 20, 2023
Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker
Metro

Tribunal affirms election of Kano NNPP lawmaker

The National/State House of Assembly election tribunal, on Monday, affirmed the election of Mudassir Zawachiki of the New Nigeria People’s ...

September 19, 2023
All activities in Kofar Mata Eid-ground be suspended: Kano state commissioner of transport
Metro

Reckless statements, Gov. Yusif expels commissioner of land, special adviser.

Gov. Yusif expels commissioner of land, special adviser. The Kano state government has approved the immediate dismissing of state commissioner ...

September 15, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz