Kasar Niger zan koma da zama idan na fuskanci tsangwama a Daura– shugaba Buhari

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana shirin sa na kokawa kasar Niger da zama dazarar ya mika mulki ga sabuwar gwamnatin jam’iyyar su.

Shugaban ya bayyana hakan ne a jawabin sa na barka da Salla da ya gudanar a jiya Juma’a

A cewar Buhari idan mutanen garin su Daura suka nunaasa tsangwama to babu shakka kasar Niger zai koma da zama

A iya cewa shugaba Buhari ya sha jinin jikin sa ne duba da yadda yasa aka rika kashe mutanen garin nasu ne masu neman na halal din su.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments